Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Bangaren gwamnatin tarayya na ci gaba da gabatar da shaidu a shari'ar da ake tuhumar Malam Nasir El-Rufai da kutse a wayar NSA Nuhu Ribdu a kotun tarayya.
Dr. Akinola ya ce asibitin ABUAD na da ingantattun kayan aiki da ƙwararrun likitoci da za su iya ceton rayuwar Muhammadu Buhari da ace ya yi jinya a can.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya bayyana cewa akwai lokacin da aka taba yi masa kyautar N120m amma ya ki karba.
Kakakin Majalisar Dokokin jihar Oyo, Rt. Hon. Adebo Ogundoyin ya yi alhinin rasuwar babban limamin Oruwa, Sheikh AbdulKareem Olore, ya roki Allah Ya gafarta masa.
Jami'an 'yan sanda a birnin Abuja sun harbi wasu daga cikin masu zanga-zangar nuna adawa da rushe gidajensu. An garzaya da wadanda suka jikkata zuwa asibiti.
Dangin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari sun yi godiya ga wadanda suka taya su jajen rashin da suka yi. Mamman Daura ya ambaci mutane 34 a fadin duniya.
Manoma sun fara ajiye noma masara da sauran abubuwand suke bukatar taki saboda tashin farashi. Ana fargabar hakan zai iya haifar da karancin abinci a Najeriya.
Jagoran jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya isa fadar shugaban kasa domin halartar taron tattalin arziki a Abuja. Ana sa ran Bola Tinubu zai je taron.
Fasto Tunde Bakare ya ce dole sai an yi juyin juya hali kafin a samu sauyi a Najeriya. Ya ce dole a sauya dabi'a da kafin Najeriya ta gyaru da halin da take ciki.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin rasuwar abokin Muhammadu Buhari, Sarkin Ijebu, Mai Martaba Sikiru Kayode Adetona.
Labarai
Samu kari