Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara kan mayakan kungiyar ta'addanci ta ISWAP a jihar Borno inda suka yi musu barna mai yawa a yayin farmakin.
A labarin nan, za a ji cewa jama'a sun ce bai dace NNPCL ya riƙa murnar cikar Bayo Ojulari kwanaki 100 a shugabancin kamfanin ba saboda ba su ga abin da ya yi ba.
Tsohon mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin siyasa, Hakeem Baba-Ahmed ya caccaki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan batun sauke Kashim Shettima.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa tsohuwar matar kwamishina a jihar Niger ta taso shi a gaba kan zargin cin zarafi da barazana da yake yi mata.
Gwamnatin Neja ta yi hadaka da Aliko Dangote domin bunkasa noman shinkafa a jihar. Za a tallafawa manoma da samar da ayyuka 50,000 a jihar da kasa baki daya.
Gwamna Peter Mbah ya rantsar da sababbin kwamishinoni 6 tare da sauya wurin aikin wasu. Ya bukace su su fara aiki nan take domin kokarin cimma burikan gina Enugu.
Yayin da ake jita-jitar gwamnan PDP zai koma APC, jam'iyyar ta ƙi karɓar Gwamna Ademola Adeleke saboda bai da tasiri kuma zai iya lalata sunanta.
Barau ya soki tantance Kaura saboda kasancewarsa tsohon sanata, amma Akpabio ya dage cewa bin ka’ida wajibi ne kafin amincewa da kowanne nadi da aka gabatar.
Mazauna wasu kauyukan Zamfara sun gudanar da zanga-zangar lumana domin nuna fushinsu kan hare-haren 'yan bindiga. Sun bukaci gwamnati ta kawo musu dauki.
Labarai
Samu kari