Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa an samu gawar sanannen malamin addini, Malam Danladi Boss a wajen garin Dansaudau da ke karamar hukumar Maru a Zamfara.
Malamin Musulunci, Farfesa Sani Umar Musa Rijiyar Lemo ya ziyarci iyalan marigayi Muhammadu Buhari a Daura. Malamin ya bukaci su rika yi masa addu'a sosai.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya kara zama gwarzon gwamnonin Najeriya a 2025 saboda aikinsa a bangaren ilimi.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun hallaka manoma tare da sace dabbobi masu yawan gaske.
Gwamnatin tarayya ta shirya samarwa ƴan kasa ayyukan yi sama da miliyan biyu ta hanyar tsarin samar da gidaje ga jama'a, ta ce nan ba da jimawa ba za a fara.
Najeriya na asarar dala biliyan 15 duk shekara saboda karkatar da ribar haraji da kamfanoni ke yi, lamarin da ke hana ci gaban tattalin arziki da ayyukan raya kasa.
Gwamnatin jihar Kwara ta sanar da kama wasu mutane da ake zargi da garkuwa da mutane a jihohin Kwara da Kogi. Yan sanda sun ce jami'insu daya ya jikkata.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iiar adawa ta ADC ta bayyana cewa duk da an ruwaito samun bunkasar alkaluman tattalin arzikin GDP, Najeriya na cikin talauci.
A wani mummunan harin yan bindiga, Hon. Muhammad Sala Wuta ya samu harbi a hannu da kafa yayin da yake kan hanyar zuwa Bukkuyum tare da wasu ’yan jam’iyya.
Labarai
Samu kari