Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Gwamnatin Najeriya za ta kafa kotu ta musamman domin maganin dalibai masu satar amsa a lokacin jarrabawa. Ministan ilimi ne ya bayyana haka a Abuja.
Antoni Janar na tarayya kuma ministan shari'a, Lateef Fagbemi, ya musanta cewa hukumomin yaki da cin hanci da rashawa na EFCC, ICPC sun kwato $967.5bn.
Sarkin Epe da ke jihar Legas a Kudu maso Yammacin Najeriya, Shefiu Ọlatunji Adewale ya kwanta dama yana da shekara 86, za a yi janazarsa yau Asabar.
Wani mutum da matarsa ta haifi 'yan uku a asibitin koyarwa na jihar Kogi ya suma. Mutumin ya ce bai shirya daukar dawainiyar yara 3 a lokaci daya ba.
Wani matashi a jihar Bauchi, Khamis Musa Darazo ya saye ragon layya wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ya sanya wa 'yarsa sunan mamar Tinubu.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu, ya nuna damuwa kan yadda matsalar rashin tsaro ta addabi mutanen Najeriya masu yawa.
Malaman addinin musulunci da ke tawagar NAHCON sun buƙaci mahajjatan Najeriya su yi koyi da Annabi Muhammad (SAW) wajen yi wa ƙasarsu da shugabanni addu'a.
Kasar Faransa ta raba tallafin N1.8bn ga kungiyoyin fararen hula 19 a Najeriya. Faransa ta ce ba ta da niyyar kakaba ajandar wata kasa a Najeriya kan tallafin.
Za a ji cewa jam'iyyar adawa ta APC a Kano ta nuna rashin jin dadin hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke a kan zaben kananan hukumomi da aka gudanar a 2024.
Labarai
Samu kari