Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Inistan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa ba ya tsoron taka manyan mutane da suka aikata ba daidai ba. Ya ce yana jin dadin taka su sosai.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin tarayya ta bayyana cewa tana kokarin ganin jama'a sun rayu a cikin walwala, yayin da ta ba da hutun Sallah babba.
Hukumar NDLEA ta kama wasu mutane masu jagorantar safarar kwaya daga Najeriya zuwa Saudiyya a lokacin aikin Hajji. An kama masu dauke da kudin ganye a Kano.
A labarin nan, za a ji jam'iyyar NNPP ta bayyana takaicin yadda aka rasa rayukan matasa a tawagar 'yan wasan Kano suna dab da karasowa gida daga Ogun.
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce ya girgiza da ambaliyar ruwan da ta kashe sama da mutane 150 a Mokwa a jihar Neja da mutuwar 'yan wasan Kano 22 a hadarin mota
A labarin nan, za a ji cewa shugaban soji na jamhuriyyar Nijar ya lissafo kasashen dake hada kai da Najeriya wajen hana ta zaman lafiya tun bayan juyin mulki.
Fadar shugaban kasa ta kare matakin da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ke dauka na karbo basussuka. Ta bayyana cewa ciyo bashin da ake yi ba laifi ba ne.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamao sun kashe jami'an tsaro na rundunar CJTF a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun kashe jami'an bayan sun shirya musu kwanton bauna.
Gwamnatin Najeriya ta dakatar da ayyukan kungiyar agaji ta duniya mai suna INSO kan zargin alaka da Boko Haram. INSO ta ce tana shirye ta tattauna da Najeriya.
Labarai
Samu kari