Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta waiwayi koken jama'a a ɓangaren lafiya, ta shirya asibitoci sama da 200 da za a gyara a dukkanin kananan hukumomi 44.
Mai shari’a a wat kotu da ke jihar Lagos ya umarci ’yan sanda da suka ci zarafin masu zanga-zanga duk da ’yancinsu na taro da su biya diyyar N10m ga matasan.
Jagoran NNPP na ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso ya halarci taron masu ruwa da tsaki kan gyaran kundin tsarin mulki tare da Gwamna Abba Kabir da Sarki Muhammadu Sanusi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taso 'yan hadakar jam'iyyar ADC a gaba. Shugaba Tinubu ya nuna cewa mutanen da ke cikin tafiyar sun shiga cikin rudani.
A yau Alhamis 24 ga watan Yulin 2025 aka rantsar da sabon shugaban APC na ƙasa, Farfesa Yilwatda Nentawe inda ya ce zai haɗa kai da kowa domin faɗaɗa jam’iyyar.
Jami'an tsaro sun samu nasarar kashe wasu 'yan bindiga yayin wani artabu da suka yi a jihar Zamfara. Jami'an tsaron dai sun shirya musu kwanton bauna ne.
Sojojin Operation Hadin Kai sun fatattaki Boko Haram a Borno, sun kashe kwamandansu Ibn Khalid, sun kwato makamai da bama-bamai, kuma sun hana harin Bitta.
Majalisar Wakilai ta Ƙasa ta ayyana tafiya hutun da ta saba duk shekara na tsawon watanni biyu, Tajudeen Abbas ya ja hankalin abokan aikinsa kan jama'a.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa babbar kotun tarayya da ke jihar Kano ta yi zama kan shari'ar da ake yi game da dan TikTok, Abubakar Ibrahim da aka fi sani da G-Fresh.
Labarai
Samu kari