Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
An samu asarar rayukan bayin Allah bayan wani abin fashewa da aka boye a tashar mota ya tashi da fasinjoji a jihar Borno. Mutane da dama sun jikkata.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya shawarci gwamnonin da ke kan wa'adi na biyu da su lura sosai wajen zabar mutanen da suke so su gaje su.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta nuna alhini kan rasuwar 'yan wasa a hatsarin mota. Ta ba iyalansu tallafin kudi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci 'yan Najeriya da su kai zuciya nesa kan gwamnatinsa. Ya bayyana cewa tabbas akwai alamun nasara daga karshe.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta ayyana ranar hutu don jimamin rasuwar 'yan wasan da suka yi mummunan hatsarin mota.
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi ya bayyana cewa ya sanar da Shugaba Bola Tinubu cewa ba zai mara masa baya ba a 2023.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai, ya koka kan matsalar rashin ingantaccen shugabanci a Najeriya. Ya nuna cewa mulki a yanzu yana hannun baragurbi.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya shirya gwangwaje ma'aikata don bukukuwan babbar Sallah. Gwamnan ya umarci a biya su albashin watan Yunin 2025.
Ya wasa akalla 21 na jihar Kano da suka halarci bikin wasanni aɓjihar Ogun sun gamu da ajalinsu yayin da za su koma gida a gadar Daka Tsalle ranar Asabar.
Labarai
Samu kari