Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Rundunar ƴan sanda ta cafke wata mata yar shekara 35, Hadiza Mamuda bisa zargin narka wa mijinta itace har ya mutu kan abinci a ƙaramar hukumar Fika a Yobe.
Kwamitoci biyu na Majalisar Wakilai sun yi barazanar cewa za su ba da umarnin kamo gwamnan babban bankin Najeriya watau CBN saboda kin amsa gayyata.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya tura sakon ta'azziya kan rasuwar Sarkin Gusau, Dr Ibrahim Bello wanda ya rasu a safiyar ranar Juma'a bayan fama da jinya.
A labarin nan, za a ji yadda dakarun sojin sama da kasa suka hada kai da mafarauta inda aka fatattaki wasu 'yan ta'adda har maboyarsu da ke Borno da Adamawa.
Mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa masarautar Kano zs ta ba da goyon baya ga duk matsayar da aka ɗauka a taron shawarwari.
Za a gudanar da sallar Jana’iza ga marigayi Sarkin Gusau, Alhaji Ibrahim Bello, da misalin karfe 2:30 na rana a babban masallacin Juma’a na Gusau.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta nada sababbin mukamai a matakin kasa a daidai lokacin da ta nada Nentawe Yilwatda a matsayin shugabanta na kasa.
NiMet ta hasashen guguwa, yayyafi da ruwa mai karfi a sassa da dama, ta shawarci jama’a da su kula da ambaliya, iska, da kuma katsewar harkokin yau da kullum.
Yayin da ake ta kawo tsare-tsare na inganta ilimi a Najeriya, gwamnatin tarayya ta kayyade shekaru 12 a matsayin wanda ya dace dalibai su shiga sakandare.
Labarai
Samu kari