Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan kishin kasa, Dr. Bolaji Akinyemi ya shigar da 'kara a gaban kotun tarayya kan tsawaita wa'adin shugaban hukumar kwastam.
Kasar Amurka ta yi korafi kan yadda gwamnonin Najeriya ke kashe kudi wajen sabunta wa da gina gidajen gwamnati maimakon inganta rayuwar talakawan kasar.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya yi magana kan labaran da ke cewa 'yan ta'adda sun karbe ikon wata karamar hukuma. Ya ce sam ba haka lamarin yake ba.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a APC, Sunny Moniedafe ya bayyana takaici a kan yadda jam'iyya mai mulki ke dab da ruguje wa idan ba a ɗauki mataki ba.
'Yan kasuwa sun sauke farashin man fetur kasa da na matatar Dangote da kamfanin NNPCL. Hakan na zuwa ne yayin da aka fara maganar hana shigo da fetur.
A labarin nan, za a ji cewa hadisin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce bai ga abin magana ba don Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya yi kyautar $100,000 ga Falcons.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya nada sabon kwamishinan yada labarai. Sabon nadin da gwamnan ya yi, ya biyo bayan murabus din Farfesa Muhammad Sani Bello.
An samu asarar rayuka bayan 'yan bindiga sun yi wa dakarun sojoji kwanton bauna a jihar Plateau. An samu asarar rayukan jami'an tsaro a yayin harin.
Gwamna Ahmadu Fintiri zai dauki matasa 12,000 aiki kafin karshen shekarar 2025 tare da kafa makarantar fasaha da inganta rayuwar mata da matasa a Adamawa.
Labarai
Samu kari