A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
Wani mutumi a Dutse da ke jihar Jigawa ya fasa aurar da ‘yarsa ana saura kwana daya saboda goyon bayan saurayin ga Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci 'yan Najeriya da su kai zuciya nesa kan gwamnatinsa. Ya bayyana cewa tabbas akwai alamun nasara daga karshe.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta ayyana ranar hutu don jimamin rasuwar 'yan wasan da suka yi mummunan hatsarin mota.
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi ya bayyana cewa ya sanar da Shugaba Bola Tinubu cewa ba zai mara masa baya ba a 2023.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai, ya koka kan matsalar rashin ingantaccen shugabanci a Najeriya. Ya nuna cewa mulki a yanzu yana hannun baragurbi.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya shirya gwangwaje ma'aikata don bukukuwan babbar Sallah. Gwamnan ya umarci a biya su albashin watan Yunin 2025.
Ya wasa akalla 21 na jihar Kano da suka halarci bikin wasanni aɓjihar Ogun sun gamu da ajalinsu yayin da za su koma gida a gadar Daka Tsalle ranar Asabar.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya koka kan matsalar talaucin da ake fama da ita a kasar nan. Sanusi II ya ce shugabanni ba su san menene talauci ba.
Oniroko na Irokoland, Sunmaila Olasunkanmi Abioye Opeola ya riga mu gidan gaskiya, masarauta ta ce za a yi masa jana'iza yau Asabar a jihar Oyo da ke Kudu.
Tsohon ministan sadarwa, Farfesa Isa Pantami ya mika sakon jaje ga al'ummar Mokwa da ke jihar Neja bisa ambaliyar ruwan da ta afku a yankin da ke jihar Neja.
Labarai
Samu kari