Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Jami'an hukumar NEMA sun kai agaji jihar Sokoto bayan jirgin ruwa ya kife da wasu matafiya a Sokoto. Mutane bakwai sun rasu yayin da iska ta kifar da kwale kwale.
Za a ji yadda jami'an tsaron farin kaya na DSS sun yi aikin hadin gwiwa da rundunar sojin Najeriya a kan yan ta'addan da Dogo Gide ya gayyato daga Zamfara zuwa Neja.
Shugaba Bola Tinubu ya karrama Bill Gates da lambar yabo ta CFR a Legas. A fadi yadda Bill Gates da Dangote suka hada kai suka ceci Arewacin Najeriya.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya sanar da hana hawan sallah da duk wasu shagulgula domin zaman makoki da alhinin mutanen da suka mutu a ambaliyar Mokwa.
A wannan labarin, za a ji yadda hukumar kula da harkokin sadarwa ta kasa ta yunkuro domin kawo karshen cire kudin amafani da USSD daga asusun abokan huldarsu.
Gwamna Sheriff Oborevwori ya ce zai sallami dukkanin kwamishinonin da ba sa nuna ƙwazo a wajen aiki. Ya yi barazanar korarsu ne bayan ya koma APC.
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi, ya caccaki shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu.
A labarin nan, za a ji cewa daya daga cikin yan wasan Kano da ta tsira a hatsarin motar da ya kashe mutum 22 ta bayyana abin da take zaton ya jawo matsalar.
Ministan harkokin yada labarai, Mohammed Idris ya yabi gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu. Ya bayyana cewa ta fi sauran wadanda suka gabace ta a Najeriya.
Labarai
Samu kari