Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Ministan yada labarai, Mohammed Idris, ya bayyana cewa martaba da kimar Najeriya na sake dawowa a idon duniya a karkashin shugabancin Bola Tinubu.
Abdulmannan Abubakar Giro Argungu ya rasu a garin Argungu, Jihar Kebbi. Sheikh Isa Ali Pantami ya yi ta'aziyya ga iyalan marigayin bayan sanar da rasuwarsa.
Hukumar gudanarwa ta Abuja watau FCTA ta shirya kaddamar da fara aikin gina hediwaktar hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta INEC, lauyoyi sun fara martani.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta sake yin babban rashi bayan rasuwar shugaban karamar hukumar Otto-Awori, Musbau Ashafa ya riga mu gidan gaskiya.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wani wurin da sojojin ke zama a jihar Benue. 'Yan bindigan sun hallaka wasu jami'an tsaro na jihar Benue.
Wani rahoto da muka samu ya tabbatar da cewa kotun Shari’ar Musulunci da ke Rigasa ta hana wani matashi, Salisu Salele kusantar tsohuwar budurwarsa, Bilkisu Lawal.
Ma'aikatar noma da samar da abinci ta ayyana kwanaki uku da za a shafe ana azumi da addu'a domin a kawo karshen matsalolin da ke addabar Najeriya.
Rahotanni daga jihar Benuwai sun nuna cewa mutane 26 sun rasa rayukansu da ƴan bindiga suka kai hare-hare da tsakar dare a Makurɗi da Katsina-Ala a Benue.
Ministan babban bijrin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa bai da wata nadama a kan matakin da ya dauka na sanya sunan Bola Tinubu a cibiyar ICC.
Labarai
Samu kari