Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
An samu tashin hankali a jihar Borno da ke Arewacin Najeriya bayan wani matashi ya nemi auren budurwa mai shekara 17 da yan garin suka ki amincewa.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Katsina ta bayyana nasarorin da ta samu a watan Mayu, 2025, ta kama masu aikata laifuƙa 175 tare da ceto waɗanda aka sace.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari bai samu halartar wasu daga cikin tarurrukan da suka shafi jam'iyyar APC da Shugaba Bola Tinubu. Ya kawo dalilai.
A labarin nan, za aji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi fargabar cewa dimokuraɗiyyar Najeriya ya fada tsaka mai wuya, akwai bukatar canji.
Bayan faruwar iftila'in ruwa a karamar hukumar Mokwa a jihar Niger, shugaban kasa, Bola Tinubu da sauran gwamnoni sun jajantawa al'umma inda suka ba da gudunmawa.
Yayin da ake ranar dimukraɗiyya a kowace ranar 12 ga watan Yuni, dan marigayi MKO Abiola ya bayyana yadda Janar Ibrahim Babangida ya roke su gafara.
Rundunar 'yan sanda a Benue ta kama wani matashi da ake zargi da yi wa mahaifiyasa duka da sanda har ta musu. Ya mata jina jina ne bayan sun samu sabani.
Dakaru sun kashe shahararrun shugabannin 'yan ta'adda shida da mayaƙa 10 yayin gudanar da farmakin haɗin gwiwa na Operation Fansar Yamma a jihar Zamfara.
Kungiyoyi kamar na MOSOP da Ohanaeze sun koka kan karramawar da Tinubu ya yi duk da sun ce ya yi kokari. Tsohon gwamnan Ekiti, Kayode Fayemi ya yi korafi.
Labarai
Samu kari