Hukumar JAMB ta sanar da cewa za ta saki sakamakon UTME na ranar farko kafin tsakar daren yau Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, ga dukkan ɗaliban da suka zana jarabawar.
Hukumar JAMB ta sanar da cewa za ta saki sakamakon UTME na ranar farko kafin tsakar daren yau Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, ga dukkan ɗaliban da suka zana jarabawar.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya yi kalamai masu kaushi kan masu sukar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ba su yi komai ba lokacin da suke mulki.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da bindigogi sun farmaki wasu kauyuka a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka mutane tare da kona gidaje masu yawa.
Kungiyar malaman Kwalejin Fasaha ta Nuhu Bamalli (ASUP) ta ce malamanta na karɓar albashi ƙasa da na matasan NYSC, lamarin da ke haddasa ficewar ƙwararru.
Gwamna Alex Otti ya ce za a dauki karin malamai 4,000 aiki a Abia, yayin da gwamnati ke kokarin samar da ilimi da kiwon lafiya kyauta a fadin jihar.
Mazauna yankin Ukhomuyio a Okpella da ke jihar Edo sun yi zanga-zanga kan kokarin nadin Michael Sado da suka ce ya saba da dokokin gargajiya na sarauta.
Gwamnatin Sokoto ta ce sulhu da 'yan bindiga dabarar tsaro ce, ba wai jin tsoro ba; tana fatan dawo da zaman lafiya da tattalin arziki a yankunan da abin ya shafa.
An samu aukuwar hadurran jiragen sama masu yawa a tarihi wadanda suka jawo asarar rayuka. Mun zakulo mukunwasu daga cikin wadanda ba za a manta da su ba a tarihi.
Wata kotun magistrate a jihar Kano ta ɗaure wani dan TikTok da ke shigar dan daudu da kuma yada batsa a gidan gyaran hali har na tsawon shekara daya.
A labarin nan, za a ji cewa Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya ce raunin iyakokin kasar na taka rawa wajen ta'azzara rashin tsaro.
Labarai
Samu kari