Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Hon. Idimogu ya roƙi Shugaba Tinubu ya yi wa Nnamdi Kanu afuwa, yana mai cewa hakan zai rage tashin hankali, farfaɗo da kasuwanci, da kawo zaman lafiya a Kudu.
Rahotanni sun tabbatar mana da cewa rikicin da ya barke tsakanin Dogo Gide da Kachalla Alti a Tsafe, Zamfara, ya yi sanadiyyar mutuwar mutane biyu da sace wasu shida
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu matasa yan daba dauke da makamai sun kai wa direban mota daga yankin Arewacin Najeriya hari a Kudu maso Gabashin kasar.
Ambode ya karyata jita-jitar ficewa daga APC, ya jaddada goyon bayansa ga Tinubu, yayin da Bamigbade ya bukaci jama’a su yi watsi da labarin karya.
Jami'an hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), sun kai samame . Wani otel mallakin tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo da ke jihar Ogun.
NiMet ta yi gargadin ruwan sama da ambaliya a jihohin Arewa da Kudu, ta shawarci mazauna yankunan ambaliya su dauki matakin gaggawa don kare rayukansu.
'Yan bindiga sun kai hare-hare a Malumfashi, Kurfi da Dutsinma, inda suka kashe mutane, suka yi garkuwa da wasu, da sace dabbobi, kafin a fatattake wasu.
ASUU ta ce malamai na koyar da dalibai cikin yunwa da rashin kayan aiki, ta yi barazanar shiga yajin aiki saboda gwamnati ta gaza cika alkawuran da ta dauka.
Sheikh Adam Muhammad Albaniy Gombe ya goyi bayan tattaunawa da Bello Turji, yana yaba wa kokarin Malam Musa Assadus Sunnah wajen rage kashe-kashen jama'a.
Labarai
Samu kari