Tsagin jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya gabatar da dan takarar gwamna a Gombe. Hakan na zuwa ne an ba Pantami takarda.
Tsagin jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya gabatar da dan takarar gwamna a Gombe. Hakan na zuwa ne an ba Pantami takarda.
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Kano ta bayar da tabbaci na binciko waɗanda su ka kai harin da ya yi sanadin rasuwar hadimin Gwamnan, Sadiq Gentle.
Jarumar Kannywood da Nollywood a Najeriya, Rahama Sadau ta shiga daga ciki, an ɗaura aurenta ranar Asabar, 9 ga watan Agusta. 2025 a masallaci a Kaduna.
Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta yi aure a jihar Kaduna. An daura aurenta da angonta Ibrahim Garba babu zato ba tsammani, an taya ta murna.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya dauki mataki a kan wasu daga cikin hadimansa da ake zargi suna da hannu a belin Danwawu.
Mawakin Najeriya, David Adeleke da aka fi sani da Davido ya kashe Dala miliyan 3.7, kudin da ya haura Naira biliyan 5 a bikin auren shi da Chioma Rowland a Amurka.
Rundunar yan sanda ta musanta karya hannun Omoyele Sowore ko azabtar da shi, sun ce kama da tsarewar sa ta halasta kuma babu wani batun take hakkinsa.
Jami'an tsaro sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga a jihar Bauchi. Jami'an wadanda suka hada har da 'yan sa-kai sun kuma kwato makamai a hannun miyagun.
Bayan zargin asibitin da sakaci saboda gaza biyan cikon kuɗin aiki, hukumar gudanar ta asbitin da ke Abuja ta karyata duka zarge-zargen da ake yaɗawa.
Akalla 'yan bindiga 200 dauke da mugayen makamai ne suka kashe dan sanda a Babanla da ke Kwara, tare da fasa kasuwa. Sannan a suka kashe wani dan sanda a Benue.
Labarai
Samu kari