Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Hukumar EFCC ta kama wasu jami'an NNPCL da suka gama aiki da ma su aiki a yanzu kan sace kudin gyaran matatun man Najeriya, sun sace dala biliyan 7.2.
'Yan sandan Kano sun gano bama-bamai tara da ba su kai ga fashewa a kamfanin karafa na Yongxing, inda wani bam ya tashi a ranar Asabar, har mutane biyar suka mutu.
Farashin fetur ya kusan kai N1,000 a Najeriya, saboda rikicin Iran-Isra'ila, wanda ya haifar da tsadar ɗanyen mai. IPMAN ta ce 'yan Najeriya su shirya wa ƙarin.
Shugaban Amurka Donad j Trump ya kai hare hare kan cibiyoyin nukiliyar Iran. Rasha, Saudiyya da wasu kasashe sun yi martani da cewa harin bai da ce ba.
Kungiyar Northern Nigeri'as Progressive Youth Assembƙy ts shawarci mai girma Bola Tinubu ƴa zabi Sanata Barau a matsayin mataimakinsa a zaben shekarar 2027.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da cewa wani mutumi ya hau katon allon sanarwa a daidai gadar Lado, ya ce ba zai sauko ba sai wasu mutane sun je wurin.
Wasu 'yan bindiga da ba a san ko waye ba sun tare hanya a jihar Benue. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da fasinjojin da ke kan hanyar zuwa birnin Makurdi.
A labarin nan, za ji cewa kasar Koriya ta Arewa ta yi tir da yadda Amurka da kasahen Turai ke goyon bayan harin Isra'ila a Gabas ta Tsakiya, musamman Iran.
Rundunar ƴan sanda ta bayyana cewa abin fashewa na UXO ne ya tarwatse a cikin kayan ƴan gwangwan a Kano, ba bam ba ne kamar yadda mutane ke yaɗawa.
Labarai
Samu kari