Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya fadawa tubabbun yan daba cewa gwamnatinsa a ahirye take ta gyara su zuwa mutanen kirki domin kawo karshen ayyukansu a Kano.
Gwamna Bassey Otu na Cross River ya aiwatar da N70,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi ga ma’aikatan jihar, tare da shirin daga dajarar ma'aikatan wucin gadi.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a jihar Kaduna. Zanga-zangar ta barke ne bayan an zargi jami'an tsaro da kisan wani matashi a cikin birnin Kaduna.
Bayan cire tallafin mai, an ji cewa Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta kashe sama da N50trn a manyan ayyuka, amma ‘yan Najeriya na korafin tsadar rayuwa.
Ana ta mayar da martani kan maganar tattaunawa da Bello Turji tsakanin malamai yayin daMurtala Bello Asada ya mayar da martani ga Sheikh Adam Muhammad Albaniy.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya yi kalamai masu kaushi kan gwamnatin Shugaba Bola Tinubu. Ya ce ba zai iya aiki a cikinta ba.
A labarin nan, za a ji cewa wata ganawa a tsakanin Shugaban Amurka, Donald Trumo da Vladimir Putin na Rasha ya jawo an samu ragi a gangar danyen mai a duniya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya haifar da rudani game da nadin sabuwar shugabar hukumar Federal Character Commission (FCC), ya yi nadi juma ya soke.
A labarin nan, za a ji cewa jama'a a jihar Sakkwato sun shiga firgici a lokacin da 'yan ta'adda su ka bude wuta a kan wasu masallata da su na sallar Asuba.
Labarai
Samu kari