Shugaban majalisar dokokin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya fito ya karyata ikirarin da Donald Trump ya yi kan mashigar Hormuz.
Shugaban majalisar dokokin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya fito ya karyata ikirarin da Donald Trump ya yi kan mashigar Hormuz.
Babban bankin Najeriya ya sanar da cewa daga 1 ga Mayun 2026 sababbin dokokin da suka shafi amfani da BVN a su fara aiki. Dokokin BVN 10 za su fara aiki a Najeriya.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya yi magana kan kisan da aka yi wa 'yan daurin aure a Plateau. Gwamnan ya bayyana cewa dole ne a hukunta masu laifin.
Rahotanni daga unguwar Gwammaja da ke birnin Kano sun nuna cewa almajirai 2 yan asalin Katsina sun mutu sakamakon shan wani sindari a shayi, wasu na asibiti.
Yayin da ake ci gaba da yaki da Isra'ila, jagoran addini a Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya zaɓi malamai uku da za su gaje shi idan aka kashe shi.
Rahotanni na ta kara fitowa kan irin barnar da wasu gungun mutane suka yi wa masu daurin aure daga Kaduna zuwa Plateau. An kashe 'yan uwan ango a harin.
A labarin nan, za ji cewa rundunar yan sandan Kano ta samu kiran gaggawa a kan fashewar wani abu da ake kyautata zaton bam ne, wanda ya jikkata mutane 15 a jihar.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun hallaka tsohon shugaban jam'iyyar PDP a jihar Benue. Ƴan bindigan sun hallaka tsohon shugaban ne a wani farmaki da suka kai.
Rahotanni sun tabbatar da cewa malamin Musulunci, Sheikh Idris Adam Kumbashi wanda ake kira Abu Sumayya, ya riga mu gidan gaskiya a garin Zaria da ke jihar Kaduna.
Wasu 'yan Najeriya da suka makale a Ira da Isra'ila sun nemi hukumomi su hanzarta ceto su yayin da ake cigaba da ruwan makamai ta sararin samaniya.
Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da barnar da 'yan bindiga suka yi a wasu hare-hare da suka kai. Mataimakin gwamna ya ziyarci kauyukan dan yi musu jaje.
Labarai
Samu kari