Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Rundunar yan sanda ta cafke wani magidanci dan shekara 70, Adamu Yakubu, kan zargin kashe 'yar uwarsa Hannatu Hashimu a Galadanchi a jihar Jigawa.
A labarin nan, za a ji cewa dangantaka ta yi tsami a tsakanin hukumar tattara haraji ta kasa FIRS da kuma kamfanin rarraba hasken wutar lantarki na Kano, KEDCO.
Fulani a Bauchi sun ƙi amincewa da sababbin masarautun da Gwamna Bala Mohammed yake son kirkirowa, sun ce sun fi son bin tsofaffin masarautun jihar 6.
Wani matashin da ba a bayyana sunansa ba ya wallafa wani faifan bidiyo inda yake barazanar shiga cikin yan bindiga ko Boko Haram idan ba a taimake shi ba.
A labarin nan, za a ji cewa babban Fasto a Najeriya, kuma Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele ya gargadi APC kan ADC.
Babbar Kotun Tarayya Mai Zama a Abuja ta ci tarar Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan bisa kamata da laifin raina umarninta, ya umarci ta rubuta sakon bada hakuri.
Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje 171 a Gombe, ta kashe mutane 4; SEMA ta bukaci mutane su kauracewa sare itatuwa ko zubar da shara a magudanun ruwa.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a jam'iyyar NNPP, Injiniya Buba Galadima ya bayyana cewa samar da yan sandan jihohi zai ba da damar cin zarafin al'umma.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima ya wakilci Bola Tinubu yayin da ya kai gaisuwar ta’aziyya ga dangin marigayi Aminu Dantata da ya rasu a makon jiya.
Labarai
Samu kari