Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
A labarin nan za a ji yayin da ƴan kasuwa ke zargin junansu da kawo tasgaro wajen hauhawar farashin shinkafa, kasuwar Singa a Kano ta ce komai ya daidaita.
An samu asarar rayukan mutane a jihar Sokoto, bayan wani jirgin ruwa dauke da 'yan kasuwa ya gamu da tsari. An samu nasarar ceto wasu mutane da ransu.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya dawo Najeriya daga Landon bayan rade radin cewa ba shi da lafiya yana kwance a asibitin kasar waje.
Mahaifiyar shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ta rasu a jihar Filato. Mama Lydia Yilwatda ta rasu ne bayan fama da jinya a asibitin koyarwa na JUTH.
Gwamnatin Tarayya a Najeriya ta sanar da cewa kafin ƙarshen 2025 za a fara raba rancen ba tare da riba ba ga manoma da kananan‘yan kasuwa a kasar
NDLEA ta kama dilan kwayoyi Sunday Ibigide a Delta, ta lalata gonakin wiwi a Enugu, ta kuma kwato magungunan buguwa na biliyoyi a Rivers da sauran jihohi.
Am samu mummunar ambalihar ruwa a jihar Kebbi wadda ta lalata gidaje da gonaki. Gwamnatin Kebbi ta ba da tallafi ga mutanen da lamarin ya ritsa da au.
Yayin da za a shafe kwanaki 3 ana sheka ruwan sama a Arewacin Najeriya, NiMet ta ce za a samu ambaliya a Kebbi, Gombe da Bauchi da wasu jihohin Arewa ta Tsakiya.
Mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro, Nuhu Ribadu, ya bayyana cewa an kama manyan shugabannin kungiyar Ansaru da suka jagoranci harin gidan yarin Kuje.
Labarai
Samu kari