Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Jam'an tsaro sun cafke shugaban jam'iyyar PDP na jihar Ogun tare da wasu jami'an hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC), bayan an samu kudade a wajensu.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Kano ta samu nasarar damke wadansu miyagun matasa dauke da makamai da ake zargin 'yan daba ne a jihar.
Mun samu labarin rasuwar shahararren ɗan kasuwa kuma dattijon Arewa, Alhaji Isiaku Ibrahim a yau Asabar wanda ya rasu a asibitin Abuja yana da shekara 88.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Bauchi (BASIEC), ga sanya lokacin da za ta gudanar da zaben kananan hukumomi. Ta tsayar da watan Agustan 2026.
Wasu miyagun 'yan bindida dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Benue. 'Yan bindigan sun hallaka mutane bayan sun bude musu wuta cikin dare.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Sokoto ta tabbatar da hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke a shari'ar Bello Matawalle da gwamnatin jihar Zamfara.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun sace Alhaji Adamu, mai taimaka wa tsohon gwamna Tanko Almakura, daga gidansa a birnin Lafia.
Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya kalubalanci wasu malamai kan zargin da ake yi masa na zama da Bello Turji, inda ya ce yana aikin ne don maslahar al’umma ne.
Yan Najeriya sun fara sayen litar fetur a kasa da N900 kwanaki kadan bayan Dangote ya yi wa yan kasuwa rangwamen N30 a rumbunan ajiya, NPCL ya bi sahu.
Labarai
Samu kari