Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Majalisa na nazarin buƙatu da dama na kirkirar sabbin jihohi, ƙananan hukumomi, da gyaran tsarin mulki, inda Benjamin Kalu ke kira ga jama'a su bayyana ra'ayoyinsu.
Tsohon hadimin Muhammadu Buhari, Mallam Garba Shehu ya tabbatar da cewa tsohon Shugaban na samun sauƙi bayan rashin lafiya da ya tafi duba lafiya a Birtaniya.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce zuwansa mulki Najeriya na neman durkushewa amma ya ceto kasar da tsare tsaren da ya kawo. Ya ce ya gaji tattali maras inganci.
Rahotanni daga yankin ƙaramar hukumar Tangaza a jihar Saƙkwato sun nuna cewa ƴan bindiga sun kashe mutane 15 da wani hari da suka kai ana tsaka da sallah.
Mutum 1 ya rasa rayuwarsu yayin da wasu shida suka jikkata da wata naƙiya ta tarwashe a wurin ƴan bola bola a kofar Dawanau da ke cikim birnin Kano ranar Litinin.
Malamin addinin Musulunci a Najeriya ya yi bayani kan hukuncin kai gawa daga wani gari zuwa kasa mai tsarki kamar Madina a birne ta bayan jana'izar Aminu Dantata.
Yayin da ake ta kokarin haɗaka, tsohon Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, ya fice daga APC yana cewa Najeriya ta lalace gaba ɗaya, kuma al'umma ba sa iya cin abinci.
Yan kasuwa sun ki su rage farashin litar man fetur a gidajen mansu duk da matatar Ɗantoge ta yi rangwamen N40, sun ce suna da tsohon kaya da suka saya da tsada.
Mai Martaba Sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya samu damar yin jawabi a matsayin babban mako na musamman a taron kasuwanci na NBA-SBL.
Labarai
Samu kari