Kotun daukaka kara da ke birnin Abuja da dage ci gaba da sauraran karar da ake na neman soke rijistar ADC da wasu jam'iyyun adawa a Najeriya zuwa watan Yuli.
Kotun daukaka kara da ke birnin Abuja da dage ci gaba da sauraran karar da ake na neman soke rijistar ADC da wasu jam'iyyun adawa a Najeriya zuwa watan Yuli.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
An yi ta ce-ce-ku-ce bayan Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya karbi miliyoyin daloli daga bankin raya Musulunci inda daga bisani ya yi karin haske.
A labarin nan, za a ji gwamnatin tarayya ta bayyana cewa kuɗin da ake biyan masu rike da madafun iko, kamar Shugaban Kasa zuwa Ministoci da ƴan majalisu ya yi kaɗan.
Gwamnatin tarayya ta tara N21.22tn a cikin watanni shida na 2025 daga hukumomi biyar, ta cika kashi 58% na kasafin kuɗi, wanda zai sa ta iya zarce burinta.
Fadar shugaban kasa ta ware mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro, Malam Nuhu Ribadu inda ta jero abubuwan alheri da ya yi cikin wata 25 da ya yi a ofishinsa.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da tashin wani bam da yara yan gwangwan suka dauko a bayan gari, mutum biyu sun jikkata yayin wasu 4 suka raunata.
Mahaifin gwamnan jihar Kogi, Alhaji Ahmed Usman Ododo ya riga mu gidan gaskiya yana da shekaru 83 a duniya, gwamnati ta roki Allah Ya sanya shi a Aljannah.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Edp ta sanar da rasuwar shugabanta na farko, Solomon Aguele. Jam'iyyar ta aika da sakon ta'aziyyarta ga iyalansa da abokan arziki.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC, Musa Aliyu, ya bayyana cewa yin hukunci kadai ba zai kawo karshen matsalar cin hanci da rashawa ba.
Ana kashe biliyan 2.354 duk wata kan sanatoci 109, wanda ya isa biyan albashin farfesoshi 4,708, yayin da farfesa ke samun kusan 500,000 kacal a wata.
Labarai
Samu kari