Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Shugaba Tinubu ya ce ana amfani da kuɗin tallafin mai wajen gina ababen more rayuwa; majalisa ta yi kira da a kwato kuɗaɗen gwamnati da suka ɓata.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi artabu da jami'an rundunar Askarawan Zamfara da mafarauta. A yayin artabun an samu asarar rayukan mafarauta.
Ƴan sandan Anambra sun kama mutum da nonon mace yayin da suke sintiri a yankin Awada. Rundunar ta kuma ceto direban da sace tare da kwato kayan N9.5m.
Peter Obi ya roƙi Arewa ta amince masa a 2027, yana mai cewa zai kare muradunta idan ya zama shugaban kasa yayin da ya karyata zargin zama mataimakin Atiku.
Raoto ya gano cewa dan ta'adda Bello Turji na neman ajiye makamai ne domin ganin karfinsa ya kare bayan kashe dan ta'adda Danbokolo da 'yan sa-kai suka yi.
A labarin nan, za a ji cewa Yusuf Datti Baba-Ahmed, abokin takarar Peter Obi ya shawarci ADC da kar ta kuskura ta tsayar da Atiku Abubakar takarar a 2027.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya fito ya yi magana kan dalilin da ya sanya ya amince ya shiga cikin gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon shugaban majalisar wakilai, Agunwa Anakwe ya rasu yana da shekara 68 bayan fama da rashin lafiya. Ya rike majalisa a lokacin Ernest Shonekan a 1992.
A labarin nan, za a ji yadda ADC ta bugi kirji, ta ce bayyanarta ce ta sa APC ta fara shiga taitayinta har ta fara maganar inganta tsarin samar da abinci.
Labarai
Samu kari