Jirgin shugaban kasar Isra'ila ya yi karo da garken tsuntsaye yayin da ya kama hanya zai koma gida. Jirgin shugaban kasar ya yi saukar gaggawa a filin jirgin sama.
Jirgin shugaban kasar Isra'ila ya yi karo da garken tsuntsaye yayin da ya kama hanya zai koma gida. Jirgin shugaban kasar ya yi saukar gaggawa a filin jirgin sama.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Gwamnatin jihar Katsina ta tabbatar da kai hari masallacin kauyen Unguwan Mantau da ke yankin karamar hukumar Malumfashi a Katsina, an kashe mutane 13.
Najeriya ta ce tana shirye domin mayarwa Amurka martani kan dokokin biza da ta sanya wa 'yan kasar ta. Ma'aikatar harkokin wajen Najeriya za ta dauki mataki.
Bayan ta da jijiyoyin wuya kan ganin yan sanda a Kano suna taimakawa dan siyasa rabon kuɗi ga jama'a, rundunar ta tabbatar da ɗaukar matakin ladabtarwa kan jami’an.
Tinubu ya rage kuɗin wanke ƙoda zuwa ₦12,000 daga ₦50,000 a asibitocin tarayya, amma jama’a sun ce marasa lafiya na buƙatar jinya akai-akai da ya fi ƙarfin talaka.
Gwamnatin tarayya za ta rabawa talakawa tallafin kudi a gidaje miliyan 2.2. Karamin ministan jin kai, Tanko Sanunu ne ya bayyana hakan a wani taro a Abuja.
Gwamnatin jihar Benuwai ta mika sakon ta'aziyya ga iyalan marigayi mai ba gwamna shawara kan harkokin hulda da jama'a da siyasa, Mary Yisa, wacce ta rasu.
Mai fafutukar kare hakkin dan Adam, Martins Vincent Otse da aka fi sani da VDM ya jagoranci hana motocin Dangote wucewa da rana a jihar Edo saboda jawo hadura.
FCTA ta kwace motoci sama da 700 saboda laifuffuka daban daban, ciki har da lambar mota ta jabu da gilashi mai duhu, yayin da take kokarin hana fashin one-chane.
Shahararren attajiri a Najeriya, Femi Otedola ya rubuta littafi musamman kan rayuwarsa inda ya bayyana irin ƙalubalen da ya fuskanta tun daga makarantar firamare.
Labarai
Samu kari