Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Kungiyar dattawan Arewa ta mika bukatunta ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinuvu kan matsalar rashin tsaro. Ta nuna cewa akwai bukatar a ayyana dokar ta baci.
An tabbatar da rasuwar tsohon dan takarar gwamnan jihar Ondo karkashin inuwar jam'iyyar SDP, Otunba Bamidele Akingboye a gidansa da ke jihar Legas.
Kasar Faransa ta dawo da kokon kawunan wasu sarakuna daga kasar Madagascar bayan shafe shekaru 128 da aka kashe su lokacin mulkin mallaka a kasar.
Hukumar tsaro ta farin kaya watau DSS ta gurfanar da mutum 9, manyan wadanda ake zargi da hannu a kashe-kashen da suka faru a jihohin Filato da Benuwai.
Shugaban Faransa Emmanuel Macron da Yariman Saudiyya, Muhammad bin Salman za su jagoranci nema wa Falasdinawan Gaza 'yanci a majalisar dinkin duniya.
Gwamna Dauda Lawal Dare ya jero wasu dalilai da suka hana shi samun damar kawo karshen rashin tsaro a jihar inda ya ce a cikin mako biyu zai iya dalike matsalar.
Gwamnatin Najeriya ta saki cikakken jerin sababbin darussan makarantun sakandare da za su fara aiki a watan Satumba na 2025. Darussan sun hada da Python.
Hukumar EFCC ta ayyana tsohon kwamishinan jihar Abia, Christopher Enweremadu, a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo bisa zargin almundahana da cin dukiyar jama'a.
'Yan bindiga sun kai wani hari a kauyka da dama a jihar Filato inda sama da mutane 300 suka rasa gidajen su a harin. Akalla gidaje 30 aka rusa yayin harin.
Labarai
Samu kari