Wasu yan bindiga da ake zaton yan fashi da makamai ne sun aace muhimman abubuwa yayin da suka kutsa dakunan kwanan dalibai a Jami'ar OOU da tsakar dare.
Wasu yan bindiga da ake zaton yan fashi da makamai ne sun aace muhimman abubuwa yayin da suka kutsa dakunan kwanan dalibai a Jami'ar OOU da tsakar dare.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Najeriya na asarar dala biliyan 15 duk shekara saboda karkatar da ribar haraji da kamfanoni ke yi, lamarin da ke hana ci gaban tattalin arziki da ayyukan raya kasa.
Gwamnatin jihar Kwara ta sanar da kama wasu mutane da ake zargi da garkuwa da mutane a jihohin Kwara da Kogi. Yan sanda sun ce jami'insu daya ya jikkata.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iiar adawa ta ADC ta bayyana cewa duk da an ruwaito samun bunkasar alkaluman tattalin arzikin GDP, Najeriya na cikin talauci.
A wani mummunan harin yan bindiga, Hon. Muhammad Sala Wuta ya samu harbi a hannu da kafa yayin da yake kan hanyar zuwa Bukkuyum tare da wasu ’yan jam’iyya.
Gwamnatin jihar Bauchi ta tabbatar da rasuwar hadimin gwamna kuma mai rike da sarautar Wakilin Sardaunan Bauchi, Alhaji Abubakar Jafaru Ilelah ranar Talata.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan makiyaya a jihar Kaduna. An kai hari kan Fulani makiyaya a karamar hukumar Igabi. Ana cigaba da nemo wadanda suka kai harin.
Fusatattun matasa sun toshe hanyar Kano zuwa Zaria na kusan sa’a guda domin nuna fushi kan yadda motocin banki suka buge mutane suka gudu ba tare da taimako ba.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dattawan Najeriya ta mika bukata ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a kan karrama attajiri a kasar nan, Alhaji Aminu Dantata.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba 'yan Najeriya tabbacin cewa gwamnatinsa na daukar batun yaki da ta'addanci da 'yan bindiga da matukar muhimmancin gaske.
Labarai
Samu kari