Wasu yan bindiga da ake zaton yan fashi da makamai ne sun aace muhimman abubuwa yayin da suka kutsa dakunan kwanan dalibai a Jami'ar OOU da tsakar dare.
Wasu yan bindiga da ake zaton yan fashi da makamai ne sun aace muhimman abubuwa yayin da suka kutsa dakunan kwanan dalibai a Jami'ar OOU da tsakar dare.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Majalisar dattawa ta amince da bukatar karbo bashin $21bn daga kasashen waje da Shugaba Tinubu ya nema. Wasu Sanatoci sun nemi a fayyace amfanin bashin ga al’umma.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa matatar mansa tana fuskantar kalubale daga wajen 'yan kasuwar mai na kasashen waje.
Kungiyar AEISCID ta bukaci gwamnan Ebonyi ya kori sakatariyar gwamnatin jihar, Farfesa Umezuruike bayan kotu ta kwace N1bn da ake zargin na sata ne.
Majalisar dattawan Najeriya ta shirya karrama tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari wanda ya rasu. Majalisar ta shirya zama na musamman don girmama shi.
Bayan buƙatar dauke sojoji a wuraren rikici a Plateau, shugaban kungiyar Izalah ta JIBWIS, Sheikh Sani Jingir, ya yi magana game da shawarar dauke sojoji a jihar.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya a majalisar dattawa, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta fusata kan umarnin da aka ba jami'an tsaro na hana ta shiga majalisa.
ADC ta soki gwamnatin Tinubu kan jinkirin naɗin jakadu, amma ma'aikatar harkokin waje ta ce ana yin gyare-gyare don tabbatar da an nada wadanda suka cancanta.
Mai martaba sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi da gwamnonin jihohin Arewa 3 na cikin manyan bakin taron makarantar Al-Faidiyyah da za a yi a Legas.
Rundunar ‘yan sandan Adamawa ta kama mutum 567, ta ceto yara 13 da aka yi safararsu, yayin da ta kwato makamai da kayayyaki. An saki sunayen masu laifi.
Labarai
Samu kari