Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Yayij da al'umma ke ƙara shiga damuwa kan matsalar tsaron da ake fama da ita a Arewa, Sani Black, wani kasurgumin ɗan bindiga ya nemi harajin zinare a Zamfara.
Wata kotu a garin Okitipupa da ke jihar Ondo ta yi hukunci kan karar da aka shigar da gwamna inda ya gargade shi kan nada Sarki ko amincewa da wani.
Hukumar ba da agajin gaggawa watau NEMA ta bayyana illar da ambaliyar ruwa ta yi a jihohi 19, akalla mutane 165 suka rasa rayukansu a shekarar 2025.
Shahararren mawakin siyasa a Najeriya, Dauda Kahuta Rarara ya ce yana da ikon yanke hukunci kan ko amaryarsa Aisha za ta ci gaba da waka ko ta zauna a gida.
Hukumar zabe ta INEC za ta fara rajistar masu zabe a dukkan jihohin Najeriya 36 da Abuja. Farfesa Mahmood Yakubu ya ce za a fara rajistar ne a ranar 18 ga Agusta.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka kwamandojin 'yan ta'adda a sassa daban-daban na kasar nan. Sojojin sun kuma cafke 'yan ta'adda masu yawa.
Bayan shirin Aliko Dangote na fara rarraba mai kai tsaye, Ƙungiyar dillalan mai ta NOGASA ta ce hakan zai iya haddasa karancin man fetur a ƙasar.
Kungiyar Muslim Public Affairs Centre (MPAC) ta ce harin dodon gargajiya kan limami ya saba wa doka ne kuma gwamnati ta binciki Lobanika da dukan masu hannu.
Tsohon Gwamnan Delta, James Ibori, ya koka kan matsin tattalin arziki da ake ciki a yanzu yayin ba da gudunmawar N100m a jami’ar Igbinedion domin tallafa mata.
Labarai
Samu kari