Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Ministan Harkokin Makamashi, Adebayo Adelabu ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na kafa tubalin da za a fara samun wutar awanni 24 a kowace rana a mako.
Rahotannin sun tabbatar da cewa yan bindiga sun kai hari kan masallata a garin Matazu da ke Katsina, inda aka kashe wasu tare da jikkata wasu daga ciki.
Majalisar dokokin jihar Adamawa ta bai wa gwamna karfin iko mada mai rikon lwarya idan sarki KO hakimi na kwance yana fama da rashin lafiya ko ya gaza aiki.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya Etsu Nupe, Alhaji Yahaya Abubakar murna bisa cika shekara 73 da kuma zagayowar shekaru 22 a karagar mulki.
Wata sabuwar rigima ta sake barkewa tsakanin Dangote da kungiyar (NUPENG), kwanaki kadan bayan da hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta shiga tsakani don sulhu.
Kasar Saudiyya ta yi bayani kan wani karan abubuwa da aka ji a kusa da masallacin Annabi SAW a garin Madina. Saudiyya ta ce za a ji bayani daga hukumomi.
Shugaban Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi barazanar sake kai hari Qatar bayan ya kashe mutane a harin farko. Trump ya ce harin ba zai sake faruwa ba a gaba.
Likitoci masu neman kwarewar aiki ssun sanar da shiga yajin aiki tare da rufe asibitocin gwamnati da ke a fadin Najeriya kan rashin cika alkawarin gwamnati.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar ya bayyana cewa akwai bukatar a tabbatar wa kananan hukumomin yancin kansu don kawi ci gaba.
Labarai
Samu kari