Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Yayin da ake dakon hukuncin kotu kan rigimar masarautar Kano, Aminu Ado Bayero ya yabawa Shugaba Bola Tinubu bisa kafa hukumar raya kiwo da makiyaya ta kasa.
Ana zargin wani matukin tirela da wurgo wani dan Karota da ya shiga motar shi domi duba takardun kayan da ya dauko. Lamarin ya faru wajen gadar Muhammadu Buhari.
Tsohon dan majalisa wakilan kasar nan, Tajudeen Yusuf ya ce wasu gwamnoni a jam'iyyar PDP na haddasa rikici don su samu hujjar sauya sheka zuwa APC.
Rundunar sojin Najeriya ta kama wani dan bindiga da aka dade ana nema ido rufe mai suna Dogo a jihar Taraba. An kama wani mutum mai karya soja a Taraba.
Dr. Hakeem Baba-Ahmed ya ce ya bar mukaminsa na Mai ba mataimakin shugaban kasa shawara a kan harkokin siyasa saboda yadda ake tafiyar da gwamnatin tarayya.
A cikin watan Afrilu kadai, an yi yunƙurin kutse gidan Kashim Shettima, an yi zargin hana shi shiga Villa, sannan an yi zargin rikici ya balle a kan idonsa.
Malaman makaranta da ma'aikatan lafiya sun yi zanga zanga a Abuja suna bukatar a kara masu albashin N70,000. Masu zanga zangar sun kewaye ofishin Nyesom Wike.
Hukumar FGSHLB ta fara tattara jerin sunayen ma'aikatan da suka yi ritaya da suka kasa biyan cikakken lamunin gidajen da suka samu daga gwamnatin tarayya.
Hukumar tattara kudin shiga da raba su, RMAFC, ta yi karin haske kan albashin shugabanni inda ta ce bai da yawa kamar yadda ake tunani kuma bai karu tun 2007 ba.
Labarai
Samu kari