Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
NiMet ta yi gargadin ruwan sama da ambaliya a jihohin Arewa da Kudu, ta shawarci mazauna yankunan ambaliya su dauki matakin gaggawa don kare rayukansu.
'Yan bindiga sun kai hare-hare a Malumfashi, Kurfi da Dutsinma, inda suka kashe mutane, suka yi garkuwa da wasu, da sace dabbobi, kafin a fatattake wasu.
ASUU ta ce malamai na koyar da dalibai cikin yunwa da rashin kayan aiki, ta yi barazanar shiga yajin aiki saboda gwamnati ta gaza cika alkawuran da ta dauka.
Sheikh Adam Muhammad Albaniy Gombe ya goyi bayan tattaunawa da Bello Turji, yana yaba wa kokarin Malam Musa Assadus Sunnah wajen rage kashe-kashen jama'a.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya bayyana ra'ayinsa kan gwamnatocin marigayi Muhammadu Buhari da ta shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Majiyoyin da muke da su sun tabbatar da cewa yan bindiga sun hallaka wasu masallata sannan suka yi garkuwa da mutane da dama, suka tafi da su cikin daji.
Kakakin NSCDC a jihar Jigawa, ASC Badaruddeen Tijjani, ya ce wanda ake zargin ya kashe jami'insu ya tsere daga ankwa yayin da ake tafiya da shi kuma ya mutu.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Alara na Aramoko Ekiti, Oba Olu Adegoke Adeyemi, ya rasu bayan ya yi shugabanci mai cike da hikima da nasarori.
Tsohon daraktan hukumar VON, Osita Okechukwu, ya bayyana yadda marigayi Muhammadu Buhari, ya kawo cikas ga tazarcen Olusegun Obasanjo a shekarar 2006.
Labarai
Samu kari