Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, ya nanata cewa gwamnatinsa ba ba zai taba yin sulhu ’yan bindiga ba tare da alkawarin gyara hanyoyi da inganta tsaro a jihar.
Rahotanni daga rundunar sojin Najeriya sun nuna cewa an samu wata fashewa a dakin ajiya da je Barikin Ilese a jihar Ogun amma babu wanda ya rasa ransa.
Gwamna Bala Mohammed ya nada ɗan ƙasar China, Li Zhensheng matsayin mai ba shi shawa don jawo masu zuba jari, bunƙasa kasuwanci da gina ababen more rayuwa a Bauchi.
A labarin nan, za a ji yadda Naja'atu Muhammad, fitacciyar 'yar gwagwarmaya a Najeriya ta zargi gwamantin Bola Ahmed Tinubu da zalunci da tauye hakkin jama'a.
Kungiyar NLC ta bai wa gwamnati wa’adin kwanaki bakwai ta mayar da kudaden NSITF da ta karkatar, ta kuma gargaɗin shiga yajin aiki idan ba a dauki mataki ba.
Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal ya nuna damuwarsa kan yadda EFCC ta zama karen farautar gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
A labarin nan, za a ji yadda Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya raba manyan mukamai a tsakanin mutanen Kano, kama daga tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Ganduje.
Bayan bincike kan zargin da ake yi masa, Masarautar Kano ta sauke Mai unguwar Yan Doya, Malam Murtala Husaini, saboda zargin karya doka, kin bin umarnin Sarki.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya sanar da sabon shirin da zai horar da matasa miliyan 20 daga nan zuwa 2030, za su kware a fannoni daban-daban.
Labarai
Samu kari