Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
A labarin nan, za a ji cewa wasu mayakan 'yan ta'dda sun kutsa hukumar Kanam da ke jihar Filato tare da sace Hakimin yankin da wasu mata guda biyu.
Gwamnatin jihar Kano ta bukaci mutane su kiyaye matakan lafiya domin gujewa kamuwa da zazzabi mai tsanani da ke sa zubar da jini, ta fitar da matakai uku.
A labarin nan, za a ji yadda hamshakin dan kasuwa, Femi Otedola ya caccaki DAPPMAN da ke neman zunzurutun kudi, N1.5trn a hannun matatar Dangote.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kashe Hon. Ejeh Udeh, babban jigon jam’iyyar APC a Otukpo, jihar Benue, bayan sun kai masa hari a gidansa da tsakar dare.
Dr Ibrahim Jalo Jalingo a bukaci gwamna Radda ya shirya mukabala da dan kala kato, Yahaya Masusuuka kamar yadda aka yi da Abduljabbar a Kano lokacin Ganduje
Gwamnatin jihar Sokoto ta bude shafin fara daukar sababbin ma’aikata 3,000 a dukkan kananan hukumomi 23 daga 22 ga Satumba 2025 zuwa 6 ga Oktoba, 2025.
Dan bindiga mai shekara 70 a jihar Katsina, Sani Geza ya nuna farin ciki kan sulhu da aka yi a karamar hukumar Matazu. 'Yan bindiga sun yarda su ajiye makamai.
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya dauki wasu manyan alkawura biyar ga jihar Katsina domin yaƙar ’yan ta’adda, ciki har da samar da jirage marasa matuƙa.
A labarin nan, za a ji yadda fitaccen malamin nan, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ja kunnen jami'an tsaro a kan zaman sulhun Katsinawa da 'yan ta'adda.
Labarai
Samu kari