Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Wasu miyagun 'yan bindida dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Benue. 'Yan bindigan sun hallaka mutane bayan sun bude musu wuta cikin dare.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Sokoto ta tabbatar da hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke a shari'ar Bello Matawalle da gwamnatin jihar Zamfara.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun sace Alhaji Adamu, mai taimaka wa tsohon gwamna Tanko Almakura, daga gidansa a birnin Lafia.
Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya kalubalanci wasu malamai kan zargin da ake yi masa na zama da Bello Turji, inda ya ce yana aikin ne don maslahar al’umma ne.
Yan Najeriya sun fara sayen litar fetur a kasa da N900 kwanaki kadan bayan Dangote ya yi wa yan kasuwa rangwamen N30 a rumbunan ajiya, NPCL ya bi sahu.
Jita-jitar shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ta dauki hankalin yan Najeriya a yan kwanakin nan, manyan mutane da yan siyasa sun karyata lamarin.
Hukumar NiMet ta yi gargadin ambaliyar ruwa a jihohin Kebbi da Neja a ranar Asabar. Hukumar ta shawarci mazauna jihohin su dauki matakan kare kansu da dukiyoyinsu.
Gwamnatin Katsina ta ce kashi 87% na kananan hukumomi sun samu tsaro, sai Faskari, Kankara da Matazu da ke cikin matsananciyar barazanar ’yan bindiga.
Rundunar yan sanda ta bayyana cewa daga karfe 12:00 na dare mai zuwa, ta haramta zirga zirga a kananan hukumomi hudu da za a gudanar da zaben cike gurbi a Kaduna.
Labarai
Samu kari