Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Hukumomin Amurka sun yi karin bayani kan cafke dan Najeriya, Chidozie Wilson Okeke. Kama mutumin ya jawo zanga-zanga a New York tare da kama mutane da dama.
Gwamnan Neja, Umaru Bago ya ce za su daina kai shanu Legas, Ogu da wasu jihohin Kudu domin samun riba mai yawa da habaka tattalin arzikin jiharsa da kasa baki daya.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi aika-aika bayan sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Katsina. Sun hallaka mutane ta hanyar kona su da ransu.
Tinubu ya sanya hannu kan dokoki 40 cikin shekaru biyu, ya zarce Buhari da ya sanya wa dokoki 14 hannu. Majalisa ta yaba wa Tinubu kan saurin sanya wa dokoki hannu.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Jabir Sani Mai Hula ya yi bayani kan hukuncin yin sallah dauke da riga mai hoton yan siyasa, yan kwallo ko malamai a Musulunci.
Tsohon shugaban kasa na mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya yi kira ga 'yan Najeriya da su dage wajen ci gaba da yi wa kasar nan addu'a.
Hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya bukaci a yi watsi da sulhu da Bello Turji ya ce zai yi da gwamnati. Ya bukaci a kashe dan ta'addan.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana cewa sojoji kadai ba za su iya shawo kan msatalar tsaro a jihohi 7 na Arewa maso Yamma ba, ya fadi matakin da za a dauka.
Hukumomin tsaro a Amurka sun cafke wata mata a kasar da ta yi barazana ga Shugaba Donald Trump a kafar sadarwa ta intanet domin daukar fansar rasa rayuka.
A labarin nan, za a ji yadda hukumar NDLEA ta samu nasarar wargatsa wasu dillalan miyagun kwayoyi a Najeriya, har sun samu zama gidan kaso na shekaru.
Labarai
Samu kari