Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Kwara. 'Yan bindigan sun hallaka jami'in dan sanda tare da yin awon gaba da wasu.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya bukaci masu zanga zanga kam kalaman Sheikh Lawal Triumph da au rubuto korafinsu a hukumance domin daukar mataki .
Atiku Abubakar ya ce Yarbawa za su zama ginshiƙi a gwamnatinsa idan ya zama shugaban kasa a 2027, yana mai karyata rade radin da ake yadawa cewa zai fifita Fulani.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya shiga ganawa da tsohon shugaban riko na jihar Ribas, Vice Admiral Ibok-Ete Ibas (mai ritaya), ministan kudi da shugaban EFCC.
Gwamnatin jihar Bauchi karkashin jagorancin Gwamna Bala Mohammed ya sallami wasu manyan jami'ai biyu daga aiki bisa laifin amfani da takardun bogi.
Hukumar binciken hadurra ta NSIB ta gano cewa rashin ingantaccen gyara da matsalar na'ura ne suka haddasa hatsarin jirgin kasa a tashar, hanyar Abuja–Kaduna.
An yi rashi na wani fitaccen dan kasuwa a Najeriya. Olorogun Oscar Ibru ya yi bankwana da duniya. Ya rasu ne sakamakon wata cuta da ba a bayyana ba.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya tabbatar da rasuwar abokinsa na yarinta, MB Suleiman Jada, ya aika sakon ta'aziyya ga iyalansa.
Wani jirgin sama na kamfanin Ibom Air ya yi gaggawar komawa filin jirgin da ya tashi a Abuja sakamakon tsananin rashin lafiyar daya daga cikin fasinjojinsa.
Labarai
Samu kari