Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Kundin tsarin mulkin Najeriya ya bayyana matakan da ake bi wajen nada shugaban hukumar zabe ta kasa, INEC. Shugaban kasa zai zabi wanda za a nada zuwa majalisa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta sanar da lokuta da ranakun fara bukukuwan ranar 'yancin kai ta shekarar 2025. Hakan na zuwa ne bayan kasar ta cika shekara 65.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa yana goyon bayan a yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya don inganta kasar nan.
Abdul Samad Rabiu, shugaban kamfanin BUA ya yi hasashen cewa darajar Naira za ta kai ₦1,300-₦1,400 kafin ƙarshen 2025, kuma farashin abinci zai kara sauka.
Gwamnatocin kasashen Niger, Mali da Burkina Faso sun fara bincike kan yan bindiga da wasu 'yan siyasa a Najeriya bayan kama dillalan makamai a kasar Nijar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya hada kai da kasashen duniya da suka fara kiraye-kirayen a bai Falasdinawa damar kafa kasar Faladinu don kawo karshen rikici.
A labarin nan, za a ji cewa wani lauya mai fafutuka, Ademiluyi ya shigar da kara a gaban wata kotun Abuja yana neman bayani a kan kudin da aka tara wa Remi Tinubu.
Ma'aikatar ilimi ta sanar da cewa za a rika karatu kyauta ne a makarantun fasaha na FTC da ke fadin Najeriya. Ministan ilimi, Tunji Alausa ne ya sanar da haka.
Rundunar yan sanda ta cafke wani malami a makarantar Tsangya bisa zarginsa da azabtar da dalibin makarantar a yankin karamar hukumar Darazo a Bauchi.
Labarai
Samu kari