Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakarun soji sun kama wata jaka cike da harsashi ana shirin tafiya da shi jihohin Arewa ta Yamma da ke fama da matsalar 'yan bindiga. Motar ta fito daga Borno.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Amurka ta fitar da wani rahoto da ke nuna yadda mafi karancin albashin Najeriya, N70,000 ya gaza sauya rayuwar talaka.
Bayan shafe kusan wata guda a birnin London na Birtaniya, tsohon shugaban jam’iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya dawo Najeriya bayan rade-radin jinya.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan wasu manoma a jihar Kaduna. Miyagun sun hallaka mutanen da ke dawowa daga gona bayan sun yi aikinsu.
Mahaddacin Kur'ani a daga Najeriya a jihar Kano ya zamo na uku a gasar Kur'ani da aka yi a kasar Saudiyya. Buhari Sanusi Idris ya samu kyautar Naira miliyan 163.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa shahararren ɗan wasan kwaikwayo na Nollywood, Fabian Adibie, ya rasu yana da shekaru har 82 a duniya.
Tsohon shugaban jam’iyyar APC wanda ya taba zama gwamnan Osun, Bisi Akande, ya kai ziyara gidan marigayi Muhammadu Buhari a jihar Kaduna a Arewacin Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya tabo batun matsalar rashin tsaro da ake fama da ita a Najeriya. Ya ce za a iya shawo kan matsalar gaba dayanta.
Ma'aikatar harkokin wajen Najeriya ta tabbatar da rasuwar karamin Jakadan Najeriya a jamhuriyar Kamaru, Taofik Obasanjo Coker, ya mutu ranar Asabar.
Labarai
Samu kari