Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi huduba da sallar Juma'a a jami'ar jihar Nasarawa a masallacin da tsohon gwamna Ahmad Adamu Muazu ya ginawa mahaifiyarsa.
Sanata Usman ya yi nuni da cewa, bisa ga Sashe na 7 na Dokar Rome Statute, Gwamna Uba Sani ya aikata“laifuffukan yaƙar ɗan adam,” musamman azabtar da 'yan adawa.
INEC ta yi karin haske kan dalilin samun mafi yawan masu rajistar kada kuri'a ta yanar gizo. INEC ta yi magana ne bayan jorafin da jam'iyyar adawa ta ADC ta yi.
Rundunar yan sanda reshen jihar Kaduna ta aika sakon gayyata ga Sanata Lawan Adamu (LA) bisa zargi yi wa rayuwar gwamna Uba Sani barazana da kuma shirga masa karya.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa yana tafiye tafiye kasashen waje ne domin dawo da martabar Najeria a idon duniya kamar yadda aka zabe shi don hakan.
Sanata Barau Jibrin ya shirya daukar nauyin aurar da matasa 440 a Kano. Alhaji Fahad Ogan Boye ya ce wannan matakin ya nuna jajurcewar Barau na taimakon al'umma.
A labarin nan, za a ji cewa wasu 'yan kamasho a kasuwar Legas sun samu sabani, inda guda daga cikinsu, Ebuka Adindu ya kashe abokin aikinsa a kan N8000.
Dakarun sojin Najeriya sun kashe 'yan bindiga 50 bayan gwabza fada da 'yan ta'adda 300 a jihar Neja. 'Yan ta'adda sun kwashi gawar mutanesu a cikin buhu.
A labarin nan, za a ji cewa hadimin gwamnan Kano, Abdullahi Ibrahim Rogo ya maka mawallafin jaridar Daily Nigerian a gaban kotuna biyu bisa zargin bata masa suna.
Yayin da Gwamna Dikko Radda ya gana da sarakunan gargajiya daga masarautun Katsina da Daura a fadar gwamnati, ya ce zai kashe N680m a gyaran makabartu a Katsina.
Labarai
Samu kari