Tsagin da jam'iyyar ADC da Nafiu Bala ke jagoranta ya bayyana cewa bai kamata jam'iyyar ta fara sayar da fom din neman takara ba. ya bukaci David Mark ya dakata.
Tsagin da jam'iyyar ADC da Nafiu Bala ke jagoranta ya bayyana cewa bai kamata jam'iyyar ta fara sayar da fom din neman takara ba. ya bukaci David Mark ya dakata.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi huduba da sallar Juma'a a jami'ar jihar Nasarawa a masallacin da tsohon gwamna Ahmad Adamu Muazu ya ginawa mahaifiyarsa.
Gwamnatin Tarayya ta karrama daliba daga jihar Yobe, Nafisa Abdullahi wacce ta lashe gasar Turanci ta duniya da aka yi a London, inda ta ba ta kyautar N200,000.
Legit Hausa ta tattaro bayanai game da tasirin matatar man Dangote ga tattalin arzikin Najeriya da kuma irin kalubalen da tasirin ke fuskanta a Kudu da Arewa.
Shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Bayo Ojulari, ya ce wasu kusoshi a fannin fetur da gas na barazana ga rayuwarsa saboda yana shirin gyara matatun mai.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya yi jimamin rasuwar tsohon shugaban hukumar Kwastam, Ahmed Aliyu inda ya yi masa addu'ar samun rahama.
Wata matashiya yar Najeriya ta samu lambar yabo da kyaututtuka da dama bayan ta kammala karatu da sakamako mai daraja ta farko a jami'ar kasar India.
Ministan harkokin yada labarai, Mohammed Idris, ya nuna cewa nan ba da dadewa matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a sassa daban-daban na Najeriya.
A labarin, nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan jihar Ondo ta bayyana cafke mata da miji da su ka shirga karya cewa an yi garkuwa da data daga cikinsu.
Wasu rahotanni daga jihar Zamfara a Arewa maso Yamma sun tabbatar da cewa hatsabibin dan bindiga ya sake sakin mutane da ya sace akalla guda 142.
Alhaji Aliko Dangote ya shirya samar da katafaren kamfanin takin zamani a kasar Habasha. Kamfanin zai samar da sana'o'i kasar tare da inganta harkokin noma.
Labarai
Samu kari