Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya karyata maganar Goodluck Jonathan ta cewa Buhari BBoko Haram ta nada Buhari wakili.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya yi magana kan rikicin Boko Haram. Ya bayyana cewa ya kamata a dauki kwararan matakai don magance matsalar.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu zai halarci jana'izar shugaban APC, Farfesa Nentawe Yilwada a Filato. Zai gana da shugabannin Kiristocin Arewa a Jos.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya ce Boko Haram ta taba zabar marigayi Muhammadu Buhari a matsayin mai shiga tsakani da gwamnatin tarayya.
An shiga tashin hankali a karamar hukumar Ose da ke jihar Ondo yayin da wasu matasa suka lakadawa sarki da dansa dukan tsiya, suka nemi yiwa matar sarki tsirara.
Shugaban hukumar alhazai ta kasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan ya bayyana cewa kowane maniyyaci zai samu ragin akalla N200,000 a hajjin 2026.
Bishop Matthew Hassan Kukah ya ce Najeriya ba za ta kawo ƙarshen ta’addanci da karfin bindiga kaɗai ba, yana mai jaddada bukatar amfani da sulhu da adalci.
Shugaba Bola Tinubu ya ce soke bikin cikar Najeriya shekara 65 da samun 'yancin kai ya ba shi hutu sosai, yayin da ya kaddamar da cibiyar Wole Soyinka a Legas.
Rundunar Yan Sanda a jihar Delta ta fara gudanar da bincike kan mutuwar wata yar kasar Amurka da ta zo Najeriya wurin saurayinta, an kama masoyinta a Warri.
Labarai
Samu kari