Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Mazauna Banki a Borno sun bayyana yadda Baturen 'yan sandan yankin ya tattara kawunan jama'a da 'yan sanda a lokacin da mayakan Boko Haram su ka kai hari.
Alhaji Aliko Dangote ya sanar da rage farashin gas na girki a fadin Najeriya. Dangote ya dawo sayar da gas N760 daga N810, an samu ragin N190 a Najeriya.
Ana shirin kawo cikas ga tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan kan batun yin takara a zaben 2027. An bukaci kotu ta hana Jonathan sake yin takarar shugaban kasa.
Sanata Ali Ndume ya dauki hanyar kawo karshen labaran karya da ake yada wa a kasashen waje a kan zargin kashe kiristocin Najeriya saboda addininsu.
Majalisar wakilai ta fara shirin kawo dokar da za ta lura da harkokin POS da Kirifto. Majalisa ta ce hakan zai kawo karshe dakile yawan zamba da damfara.
Kungiyar GGSMD ta bukaci Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji ya sauka daga mukaminsa domin bai wa jami'an tsaro damar bincike kan takardun bogi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kira taron majalisar kolin kasa. IBB, Jonathan, Obasanji da gwamnonin jihohi 36 za su hallara Abuja kan matsalar tsaro da INEC.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, za ta koma bajin aiki a majalisar dattawa. Hakan na zuwa ne bayan dakatarwar da aka yi mata ta kare.
A labarin nan, za a ji yadda kungiyar manyan ma'aikatan man fetur na ta kasa, PENGASSAN ta dauki zafi bayan kalaman mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima.
Labarai
Samu kari