Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Bayan kwanaki 100 da rasuwarsa, an fara shirye-shiryen birne tsohon gwamnan jihar Kwara, Cornelius Olatunji Adebayo wanda ya rasu yana shekaru 84 a duniya.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya kwararo yabo ga uwargidan shugaban kasa, Sanata Remi Tinubu. Ya ce tana nunawa jihar Plateau kauna sosai.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya yi wa yan Najeriya albishir game da ayyukan Majalisar Dattawa ta 10 inda ya ce ta kasance mai gaskiya.
Tsohon Hafsan tsaron Najeriya, Lucky Irabor ya bayyana cewa harin jirgin kasa da aka kai na Abuja zuwa Kaduna a 2022 a shi ne abu mafi wahala wanda ya rikita shi.
Shugaban hukumar zaben Najeriya watau INEC, Farfesa Mahmud Yakubu ya tabbatar da sauka daga mukaminsa, tare da mika ragamar mulki ga shugabar riko.
Sanata mai wakiltar Imo ta Yamma a majalisar dattawa, Osita Izunaso, ya fito ya kare kansa ka zargin cewa ya yi wa wata tsohuwa kwacen gida a birnin Abuja.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya, CAN ta karyata zargin cewa ana kisan Kiristoci, tana cewa hare-haren ‘yan ta’adda bai shafi addini ba kwata-kwata.
Sanata Natasha mai wakiltar Kogi ta Tsakiya karkashin inuwarPDP tahalarci zaman Majalisar Dattawa yau Talata, karo na farko bayan dakatar da ita na watanni 6.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar EFCC na rufe wani asusun kamfanin sufurin jiragen sama na Mars Aviation Ltd’s kan almundahana a EFCC.
Labarai
Samu kari