Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
Hukumar tsaro ta farin kaya watau DSS ta gurfanar da mutum 9, manyan wadanda ake zargi da hannu a kashe-kashen da suka faru a jihohin Filato da Benuwai.
Shugaban Faransa Emmanuel Macron da Yariman Saudiyya, Muhammad bin Salman za su jagoranci nema wa Falasdinawan Gaza 'yanci a majalisar dinkin duniya.
Gwamna Dauda Lawal Dare ya jero wasu dalilai da suka hana shi samun damar kawo karshen rashin tsaro a jihar inda ya ce a cikin mako biyu zai iya dalike matsalar.
Gwamnatin Najeriya ta saki cikakken jerin sababbin darussan makarantun sakandare da za su fara aiki a watan Satumba na 2025. Darussan sun hada da Python.
Hukumar EFCC ta ayyana tsohon kwamishinan jihar Abia, Christopher Enweremadu, a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo bisa zargin almundahana da cin dukiyar jama'a.
'Yan bindiga sun kai wani hari a kauyka da dama a jihar Filato inda sama da mutane 300 suka rasa gidajen su a harin. Akalla gidaje 30 aka rusa yayin harin.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya ce dole ne a duba batun samar da 'yan sandan jihohi saboda magance ta'addanci.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin 'yan kungiyar Buhari a fadarsa da ke Abuja. Ya gaya musu cewa ba zai iya nada kowa a kan mukami ba.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Bola Ahmed Tinubu ta ayyana ranar Juma'a 5 ga watan Satumba, 2025 a matsayin ranar hutun Maulidi na bana a Najeriya.
Labarai
Samu kari