Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
Gwamnatin jihar Sokoto ta kafa kwamitin daukar ma'aikata domin rage 'yan zaman banza da ke ba 'yan ta'adda bayanai. Kwamatin da gwamnati ta kafa za su fara aiki.
Mataimakin shugaban kasan Najeriya, Kashim Shettima, ya mika sakon ta'aziyyarsa kan harin ta'addancin da 'yan Boko Haram suka kai a Borno, inda suka kashe mutane.
Wasu hatsabiban 'yan bindiga sun sace matar shugaban jam'iyyar APC a karamar hukumar Patigi ta jihar Kwara, da 'yarsa, a ranar Lahadi da daddare.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya ziyarci kabarin shugaba Muhammadu Buhari a Daura. Dikko Radda ya yi wa marigayin addu'a ta musamman yayin ziyarar da ya kai.
A labarin nan, za a ji cewa mutum guda ya koma ga Mahaliccinsa a jihar Jigawa bayan gini ya fado masa sakamakon mamakon ruwan sama na kwanaki biyu.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya musanta zargin cewa gwamnatinsa na biyan 'yan bindiga kudade a shirin sulhu. Ya bayyana cewa karya ce kawai ake yadawa.
"Yan bindigar da aka yi sulhu da su a Kaduna sun fara shiga kasuwanni da asibiti bayan an sasanta tsakaninsu da mutanen Birnin Gwari. An yaba wa Uba Sani.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta kara jaddada kudirnta na tabbatar da kawar da matsalar Boko Haram da ta addabi jama'a a Najeriya.
Mataimakin gwamnan Kano, Aminu Abdulsalam Gwarzo ya ziyarci shugaban Malaman Izala, Sheikh Sani Yahaya Jingir kan rasuwar Saidu Hassan Jingir a Filato.
Labarai
Samu kari