'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan bindiga sun sace wata daliba da kuma wata 'yar bautar kasa a Jos, inda suka buƙaci N50m a matsayin kuɗin fansa, lamarin da ya haifar da tashin hankali a yankin.
Gwamnatin jihar Anambra ta kammala shirin tallafawa matasa 8,300 da kuɗi N3.5bn a ƙarƙashin shirin '1Youth2Skills Plus' domin taimaka musu su fara kasuwanci.
Gwamnatin Najeriya ta gurfanar da Omoyele Sowore tare da Facebook da shafin X bisa zargin laifukan yanar gizo saboda sakonnin da ya kira Bola Tinubu ɗan daba.
Gwamnatin Imo ta yi alƙawarin ceto tsohon ɗan majalisar jihar, Ngozi Ogbu, wanda wasu mayaka masu fafutukar kafa Biyafara suka sace shi, tare barazanar kashe shi.
Hamshakin attajiri kuma shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa ya dauki babbar kasada wajen gina matatar mai.
Fadar shugaban kasa ta ce hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya na dab da sauka zuwa kasa sosai inda ta ba da tabbacin hakan saboda matakan da ake dauka.
Darajar Naira ta karu, inda ake yin cinikinta ƙasa da N1,500 kan kowace Dala, a karon farko cikin watanni takwas, sakamakon sababbin dabarun tattalin arziki.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa gungun yan bindiga karkashin Ado Aliero aun kashe Hakimin Dogon Dawa a garin Keta, Tsafe a jihar Zamfara.
Gwamnatin Akwa Ibom ta fara neman wasu likitoci biyu ruwa a jallo, saboda guduwa daga yi mata aiki bayan ta dauki nauyin karatunsu na shekaru takwas.
Labarai
Samu kari