Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
A labarin, za a ji yadda kungiyoyin ma'aikatan malaman manyan makarantu a Najeriya su ka ce ba za su zuba ido gwamnati ta watsar da lamarinsu ba.
Shugaban malaman Ondo kuma babban limamin Owo, Sheikh (Dr) Imam Alhaji Mayor Ahmad Olagoke Aladesawe ya rasu yana da shekara 91 a duniya a jihar Ondo.
Wata kotu ta musamman da ke zamanta a jihar Legas, ta amince da bukatar da tsohon babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, ya gabatar a gabanta.
Gwamna Bassey Otu ya tube wani sarki a karamar hukumar Akamkpa da ake zargi da rike mulki a masarautu biyu a jijhar. Sarkin ya ce zai yi martani daga baya.
Wani kusa a jam'iyyar APC ta jihar Kano, Jadda Garko, ya yi zargin cewa an shirya masa zagon kasa don ka da ya samu mukami a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu.
Wasu da ake zargi 'yan bindiga ne sun kai farmaki kan tawagar jami'an NSCDC a jihar Katsina. Sun kashe jami'i daya yayin da wasu suke kwance a asibiti a jihar.
Manoma da masu casar shinkafa a Najeriya sun koka kan yadda gwamnatin Bola Tinubu ke karya farashin abinci a Najeriya ba tare da rage kudin taki ba.
Fadar shugaban kasa ta fito ta tanka kan sukar da Atiku Abubakar ya yi na cewa ta kasa magance matsalar yunwa da talauci. Ta ce tana alfahari da ci gaban da ta samu.
Kamfanin raba wutar lantarki na Najeriya watau TCN ya tabbatar da cewa za a shiga duhu a wasu yankuna bayan wuta ta samu matsala a turken Aba/Itu ranar Asabar.
Labarai
Samu kari