Jami'an hukumar DSS sun cafke wasu mutane da ke kusa da tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin Minista, Timipre Sylva, kan yunkurin juyin mulki.
Jami'an hukumar DSS sun cafke wasu mutane da ke kusa da tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin Minista, Timipre Sylva, kan yunkurin juyin mulki.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan bindiga sun tara shanun sata sama da 200, suka sako su cikin gonaki a karamar hukumar Kankia da ke jihar Katsina.
Sojojin Najeriya sun ceto mutane 21 da aka sace, ciki har da ‘yan kasar China hudu, a wani farmaki na Operation FANSAN YAMA a jihohin Kwara da Kogi.
Atiku Abubakar ya bayyana damuwa kan yadda talauci ke karuwa a Najeriya duk da albarkatun kasar. Ya bukaci gwamnati da kungiyoyi su hada kai wajen yaki da talauci.
Bankin Duniya ya ce yawan jama’ar Najeriya na iya ƙaruwa da mutum miliyan 130 nan da 2050, abin da zai iya zama barazana ko dama ga ci gaban mutane.
Hedikwatar Tsaron Ƙasa ta karyata labarin soke bikin cika shekara 65 da samun ‘yancin kai da cewa ana yunkurin juyin mulki ne a Najeriya inda ta ce karya ne.
An sha biki a jihar Ebonyi bayan daura auren kanin ministan ayyuka, Injiniya Silas Umahi da yar uwar gwamnan jihar mai suna Cynthia Rebecca Nwifuru.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta fusata bayan bukatar da wani dan siyasa ya yi na a yi amfani da siyasar kabilanci don kifar da Shugaba Bola Tinubu a 2027.
Bayan mutuwar marigayi Sarkin Ijebu da aka birne bisa tsarin Musulunci, mutuwarsa ta haifar da rikici tsakanin masu ra’ayin gargajiya da na addini.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana cewa ya yi afuwa ga wasu mutane 175 bayan samun ci gaba a halayen wasu daga cikinsu wanda ya jawo suka a kasar.
Labarai
Samu kari