Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Kungiyar kare hakkin Musulmi, MURIC ta zargi shugabannin Kiristoci da amfani da Amurka wajen matsa wa gwamnati lamba domin nuna wariya ga Musulmai a Najeriya.
Gwamna Bala Mohammed ya kafa sababbin masarautu 13 da hedkwatocinsu a Bauchi, ya kuma soke tsohuwar masarautar Sayawa tare da kafa masarautar Zaar.
An tabbatar da cewa jami'ar a hukumar LASRRA, Hajiya Serifat Olubukola Talabi, ta rasu kwana hudu kafin ritayarta da kuma zagayowar ranar haihuwarta.
Babbar kotun tarayya ta Abakaliki ta soke zaben kananan hukumomi a Ebonyi, ta tsige shugabanni 13 da kansiloli 171, ta ce an karya dokar zabe ta kasa.
Hukumar Kiyaye Hadurra ta Kasa Watau FRSC reshen jihar Neja ta tabbatar da fashewar tankar mai a titin Bida da yammacin yau Talata, ana fargabar rasa rayuka.
NBA ta soki hukuncin kotun Kano da ta tilasta wa masu TikTok Idris Mai Wushirya da Basira Yar Guda aure, ta ce hakan ya sabawa tsarin mulki kuma cin zarafi ne.
Wani maharbi a ƙaramar hukumar Boki da ke Jihar Cross River a Kudancin Najeriya ya harbe mace da kuskure yana zaton biri ne yayin da yake farauta a daji.
Wani mawakin Hausa na gargajiya da tauraruwarsa ta fara haskawa, John Mai Molo ya rasa rayuwarsa bayan ya ci abinci a yankin karamar hukumar Tafawa Balewa.
Shugaba Tinubu ya nada Dr. Bernard Doro daga Jihar Filato a matsayin sabon minista, ya mika sunansa ga majalisar dattawa domin tantancewa da tabbatarwa.
Labarai
Samu kari