Mazauna kauyen Dansarai a Katsina sun yi artabu da ‘yan bindiga, inda aka kashe mutane hudu tare da fatattakar maharan. An ce 'yan bindiga sun tsere da suka ji wuta.
Mazauna kauyen Dansarai a Katsina sun yi artabu da ‘yan bindiga, inda aka kashe mutane hudu tare da fatattakar maharan. An ce 'yan bindiga sun tsere da suka ji wuta.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya ba wata budurwa, Joy Ogah damar zama mataimakiyar shugaban kasa na rana daya. Ta yi magana kan ilimin mata.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III zai jagoranci taron Majalisar Sarakunan Arewacin Najeriya yau Talata a birnin Kebbi, jihar Kebbi.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Borno na bincike kan wata budurwa ta kashe kanta saboda cewa an tilasta mata ta auri abokin babanta kuma bata so.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya taya tsohon gwamnan Kano, Rabi'u Musa Kwankwaso murnar cika shekaru 69.
Sheikh Dr. Bashir Aliyu Umar ya tabbatar da rasuwar na'ibin masallacin Al-Furqan Kano, Malam Aminu Adam, ya ce za a yi jana'izarsa da safiyar yau Talata.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Najeriya ta bayyana cewa babu harsashi ko daya da aka harba a yayin zanga-zangar neman a saki Nnamdi Kanu.
Wani kusa a jam'iyyar APC kuma tsohon dan majalisar wakilai, Farfesa Haruna Yerima ya shawarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan yajin aikin ASUU.
Gwamnatin Najeriya tare da hadin gwiwar tarayyar Turai za su samar da guraben ayyuka 20,000 a Najeriya. Za a samar da ayyukan ne karkashin shirin NJFP 2.0.
A labarin nan, za a ji cewa wani da a Kano, Muhammad Shaddadu ya maka mahaifinsa a gaban kotu bisa zargin sayar masa da gida a lokacin da ya ke gidan yari.
Labarai
Samu kari