Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Wani jagoran 'yan bindiga, Isiya Akwashi Garwa, ya sako mutanen da ya sace a jihar Katsina. Jagoran 'yan bindigan ya sako mutanen ne saboda yarjejeniyar sulhu.
Ministan kudi, Wale Edun ya bayyana cewa gwamnatin tarayya za ta maida shirin tallafin ragw radadi ya zama a na kowace shekara, ya ce mutane da dama sun amfana.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Daniel Bwala, ya yi martani mai zafi ga Alhaji Atiku Abubakar kan ikirarin cewa ana fama da yunwa a Najeriya.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote Group, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa direbobin sa ke aiki a karkashinsa na samun nunkin mafi karancin albashi hudu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya janye dokar ta bacin da ya sanya a jihar Rivers. Shugaba Tinubu ya bayyana cewa zaman lafiya ya dawo a jihar mai arzikin mai.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya nuna cewa manufofin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yake aiwatarwa, na kawo ci gaba.
Rundunar yan sanda da ke Lagos ta ce ta wanke babban Faston House on the Rock, Fasto Paul Adefarasin, bayan bidiyon bindiga ya bazu wanda ya tayar da kura.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA), ta sanar da cewa hukumomi a Saudiyya sun sako maniyyatan Najeriya da aka tsare a kasar.
Attajirin Afrika ya bayyana kalulabalen da ya fuskanta wajen kafa kamfanin siminti a jihar Benue inda mutanen yankin suka hana shi sai ya tafi jihar Kogi.
Labarai
Samu kari