Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Majalisar Shari’a ta ƙasa ta bukaci Bola Tinubu ya sake nazarin nadin Farfesa Joash Amupitan a matsayin shugaban INEC kan zargin rubuta takarda da ta soki Musulmai.
Fasto Enoch Adeboye ya roƙi Shugaba Bola Tinubu da ya nemi sulhu ta diflomasiyya da Amurka kan barazanar harin soja da Donald Trump ya yi mata a wannan wata.
Wasu ‘yan bindiga sun harbe kansilan jam’iyyar APGA, Nze Ala Kuru Orji, yayin da yake jefa ƙuri’a a mazabar Ezukaka 1, Orumba ta Kudu a jihar Anambra.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo, ya aika sako bayan sake lashe zabe. Ya yabawa mutanen jihar kan sake ba shi kuri'un da suka yi.
Jami’an ‘yan sanda sun yi harbe-harbe a saman iska bayan Gwamna Charles Soludo na APGA ya lashe kananan hukumomi 21 a zaɓen gwamnan Anambra da kuri’u 422,664.
Wata ƙungiya mai suna Concerned Nigerians for Human Security ta rubuta wa Donald Trump wasiƙa, tana neman ya shiga tsakani kan tsananin rashin tsaro a Zamfara.
Mataimakin shugaban majalisar dokokin Kebbi, Samaila Bagudu, ya tsira daga hannun 'yan bindigan da suka sace shi. Rundunar 'yan sanda ta yi bayani kan lamarin.
Yan bindiga sun kashe mutum 5, sun sace mata 9 a Bargaje, karamar hukumar Isa, jihar Sokoto. Yanzu haka dai yaran rikakken dan ta'adda Bello Turji, ne ake zargi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa Gwamna Charles Soludo na jam’iyyar APGA yana kan gaba a zaben gwamnan Anambra da ratar kuri'u masu yawa kan yan adawa.
Labarai
Samu kari