Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Hukumomin Amurka sun yi karin bayani kan cafke dan Najeriya, Chidozie Wilson Okeke. Kama mutumin ya jawo zanga-zanga a New York tare da kama mutane da dama.
Gwamna Francis Nwifuru ya musanta jita-jitar da ake yadawa cewa tafiyar da ya yi zuwa kasashen ketare neman magani ya je, ya ce babu abin da ke damunsa.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi awon gaba da wata malamar asibiti bayan ta yi rantsuwar kama aiki. 'Yan bindigan sun bukaci a ba su kudin fansa masu tarin yawa.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi kira ga 'yan Najeriya da ka da su yanke fata wajen samun ci gaba. Ya bukaci su kasance masu kishin kasa a kodayaushe.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa tsare-tsaren da ya zo da su sun daidaita farashin Naira a kasuwar musayar kudi, an daina samuk banbanci.
Sojojin Operation Whirl Stroke a jihar Benue sun yi nasara kan wani kasurgumin dan ta'adda inda suka hallaka shi sai dai harsashe ya kashe daliba.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya caccaki Kwamishinan Yan Sandan Kano bisa rashin halartar wurin faretin bikin ranar da Najeriya ke cika shekara 65 da samun yanci.
Shugaba Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa ta samu damar fara gyara tattalin arziki bayan da ta same shi a mawuyacin hali, kuma ta inganta tsaro a fadin kasar.
A labarin nan, za a ji yadda ikon Allah Ya kara bayyana a wata haihuwa da aka yi a jihar Bauchi, inda aka samu jariri mai fuska biyu, ido hudu da baki biyu.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan samun yancin Najeriya da cika shekara 65. Ya yi maganganu da samun tattali da man fetur a Najeriya.
Labarai
Samu kari