Rundunar 'yan sandan Isra'ila ta kama wani matashi dan shekara 20 da zargin taimakawa Iran da bayanan sirri. Isra'ila ta ce za a gurfanar da shi a kotu.
Rundunar 'yan sandan Isra'ila ta kama wani matashi dan shekara 20 da zargin taimakawa Iran da bayanan sirri. Isra'ila ta ce za a gurfanar da shi a kotu.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya yi martani ga tsohon shugaban sojojin kasan Najeriya, Tukur Buratai kan rigima da sojan Najeriya da ya yi a birnin tarayya.
Gwamnan jihar Katsina ya nuna alhini kan rasuwar Alhaji Nuhu Yashe, Bebejin Katsina, yana kiran wannan babban rashi ga iyalansa, al’umma da masarautar Kusada.
An samu hatsaniya tsakanin dakarun sojojin Najeriya da jami'an 'yan sanda a jihar Benue. Fadan wanda ya auku sakamakon sabani ya jawo an jikkata mutum daya.
Majalisar tarayya ta bukaci gwamnatin tarayya da ta rage farashin takin zamani saboda yadda yake cutar da manoma da kuma jawo musu asara mai yawa
Lauyan kare hakkin ɗan Adam, Femi Falana (SAN), ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya tilasta wa Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya nemi gafara ga sojan ruwa.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta ragargaji shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan bashin da gwamnatinsa za ta kara ciyowa. Ta ce hakan bai dace ba.
Masana'antar shirya fina-finai ta Nollywood ta shiga jimami bayan mutuwar daya daga cikin shahararrun jarumanta, Baba Gebu, wanda ya mutu bayan fama da jinya.
Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike, ya kare kansa kan rigimar da ya yi da wani jami’in sojan ruwa kan filin da tsohon hafsan ruwa ke ikirari ya mallaka.
Gwamnatin tarayya ta soke dokar koyarwa da harshen gida a makarantu, inda gwamnati ta bayyana cewa Turanci zai zama harshen koyarwa daga firamare zuwa jami’a.
Labarai
Samu kari