Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Masu sayar da man Dangote sun gaza rage farashi duk da karɓar fetur a N820 ba tare da kuɗin sufuri ba, yayin da yawancin gidajen mai ke ci gaba da sayarwa a kan N865
A labarin nan, za a ji yadda iyalan wani dan kwangila da ya rasu su ka bibiyi hakkinsu daga gwamnatin Abba Kabir Yusuf, wanda su ke bin gwamnatin Ganduje.
‘Yan bindiga sun kashe mutane huɗu, sun jikkata yaro mai shekara 14 a wurin wasan snooker a Ojo, Lagos. ‘Yan sanda sun kama mutane biyar da ake zargi.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta ragargaji shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ta nuna cewa shugaban kasan yana yi wa rashin tsaro rikon sakainar kashi.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Neja. 'Yan bindigan sun hallaka wani shugaban 'yan sa-kai tare da yin garkuwa da wasu mutane.
Gwamnatin Imo ta fara biyan sabon mafi ƙarancin albashi na ₦104,000 ga ma’aikata, matakin da ya sanya ta kan gaba a Najeriya wajen inganta walwalar ma’aikata.
Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci ta jihar Kano, PCACC ta fara binciken Abdullahi Umar Ganduje kan zargin badakalar Naira biliyan hudu a jihar.
Gwamnatin jihar Kano ta bakin majalisar Shura ga gargadi malaman addini kan yin magana dangane da binciken da ake yi kan Sheikh Lawan Shu'aibu Abubakar.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya kira sallar daya daga cikin salloli biyar na rana a masallacin gidan gwammati, mutane da dama sun yaba masa.
Labarai
Samu kari