Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Mawaki Dauda Abdullahi Kahutu Rarara da amaryarsa sun gana da Bola Ahmed Tinubu inda suka nuna goyon baya ga shugabancinsa mai adalci a Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda wasu mata a Kano su ka fada tarkon Yusuf Sidi, matashi 'dan Nijar mazaunin Libya da ke tara hotunan tsiraicin mata, yana masu barazana.
Hukumar NAHCON ta yaba wa shugaban kasa Bola Tinubu da mataimakinsa, Sanata Kashim Shettim bisa rage kudin aikin Hajjin 2026 da suka yi a Najeriya.
Yayin da ake ci gaba da korafi kan zargin Malam Abubakar Lawan Triumph, Sheikh Ishaq Adam Ishaq ya bayyana cewa suna da shiri na musamman kan zaben 2027 a Kano.
Ministan Makamashi, Adebayo Adelabu ya bayyana cewa Najeriya na ci gaba da tattaunawa da kamfanin China domin gina tashar wutar lantarki ta zamani a kasar nan.
Gwamnatin jihar Kwara ta fito ta yi magana kan zargin cewa 'yan bindiga sun karbe ikon waau daga cikin kananan hukumomin jihar. Ta ce karya ce akwai ake yadawa.
Mazauna Banki a Borno sun bayyana yadda Baturen 'yan sandan yankin ya tattara kawunan jama'a da 'yan sanda a lokacin da mayakan Boko Haram su ka kai hari.
Alhaji Aliko Dangote ya sanar da rage farashin gas na girki a fadin Najeriya. Dangote ya dawo sayar da gas N760 daga N810, an samu ragin N190 a Najeriya.
Ana shirin kawo cikas ga tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan kan batun yin takara a zaben 2027. An bukaci kotu ta hana Jonathan sake yin takarar shugaban kasa.
Labarai
Samu kari