Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Tinubu ya ki sanya hannu kan da dokoki biyu da majalisa ta amince da su, yana mai cewa suna da kura-kurai da suka sabawa dokokin kudi da haraji na gwamnati.
Majalisar wakilai ta rantsar da sababbin mambobi uku daga zaben cike gurbi na Agusta 2025, APC ta samu kujeru hudu, PDP daya, yayin da ya rage saura kujeru biyu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da barin Farfesa Yakubu mukamin shugaban INEC bayan karewar wa’adinsa na biyu tun da ya hau kujerar a 2015.
Ministan Kimiyya da Fasaha, Geoffrey Nnaji, ya yi murabus bayan an zarge shi da amfani da jabun takardun makaranta da NYSC, Tinubu ya karɓi murabus din ministan.
Bayan kwanaki 100 da rasuwarsa, an fara shirye-shiryen birne tsohon gwamnan jihar Kwara, Cornelius Olatunji Adebayo wanda ya rasu yana shekaru 84 a duniya.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya kwararo yabo ga uwargidan shugaban kasa, Sanata Remi Tinubu. Ya ce tana nunawa jihar Plateau kauna sosai.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya yi wa yan Najeriya albishir game da ayyukan Majalisar Dattawa ta 10 inda ya ce ta kasance mai gaskiya.
Tsohon Hafsan tsaron Najeriya, Lucky Irabor ya bayyana cewa harin jirgin kasa da aka kai na Abuja zuwa Kaduna a 2022 a shi ne abu mafi wahala wanda ya rikita shi.
Shugaban hukumar zaben Najeriya watau INEC, Farfesa Mahmud Yakubu ya tabbatar da sauka daga mukaminsa, tare da mika ragamar mulki ga shugabar riko.
Labarai
Samu kari