Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Mutanen ƙauyuka a Tsafe, Jihar Zamfara, sun ce ’yan bindiga suna tilasta musu biyan kuɗin “girbi” kafin su shiga gonakinsu, duk da wahalar da ake ciki.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya bayyana alhini kan rasuwar Alhaji Ado Lamco, fitaccen ɗan kasuwa a fannin magunguna, wanda ya rasu a asibitin Cairo.
Wasu makiyaya sun koka game da harin da aka kai musu a wasu yankunan jihar Benue. Sun ce an kashe musu shanu 259 jerin hare haren da aka kai musu a Benue.
Wasu daga cikin matan da aka sace a GGSS Maga a jihar Kebbi sun kubuta. Mata biyu ne suka kubuta yayin da 'yan bindiga ke tafiya da su cikin daji.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima da ya ziyarci Kebbi domin jajantawa da kuma tabbatar da ceto ɗaliban da aka yi garkuwa da su.
Jam’iyyar APC ta soki kira da Tanimu Turaki na PDP ya yi na neman kasashen waje su shiga lamurran Najeriya, tana mai cewa hakan rashin kishin ƙasa ne.
Matar marigayi mataimakin shugaban makarantar Maga ta bayyana yadda farmakin ’yan bindiga ya faru, inda mijinta ya rasu yayin ƙoƙarin kare ɗalibai mata.
'Yan bindiga sun sako wasu daga cikin mutanen da suka sace a jihar Katsina. An sako mutanen ne a shirin sulhu da ake yi da 'yan bindigan domin samun zaman lafiya.
A labarin nan, za a ji cewa wasu da ba a kai ga gano su ba sun yi kutse a cikin wayoyin Alhaji Aliko Dangote da Femi Otedola a cikin mako gida, inda aka nemi kudi.
Labarai
Samu kari