Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargin akwai hannunsu kan kisan da aka yi wata 'yar jarida a birnin tarayya Abuja.
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi kira ga gwamnatin Najeriya ta saki jagoran kungiyar yan aware ta IPOB, Nnamdi Kanu.
Fadar shugaban kasa ta karyata rahoton bankin duniya da ya ce talakawa miliyan 129 ne a Najeriya duk da tsare tsaren shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnatin tarayya ta ba kungiyar malaman jami'o'in kasar nan baki a kan shirinta na tsundauma yajin aiki, ta ce a ci gaba da zama, za a samu biyan bukata.
A labarin nan, za a ji cewa wata wata babbar kotu da ke zamanta a jihar Ogun ta umarci Sufeton 'yan sanda na kasa da ya gaggauta kamo mata Farfesa Manmoud Yakubu.
A labarin nan, za a ji cewa wani 'dan jarida a Kano, Mr. Alkazim Kabir ya shiga komar hukumar ICPC kan zargin damfarar jama'a da sunan 'yan siyasa.
Hukumar yankin birnin tarayya Abuja (AMAC) ta ce ba gudu ba ja da baya wajen karbar haraji daga mutanen da ke da radiyo da talabijin a gida ko wuraren aiki.
Majalisar dattawa ta rantsar da sababbin sanatoci biyu, ta karɓi wasikun Shugaban Tinubu kan nadin shugabannin hukumomi, yayin da Sanata Kelvin Chukwu ya koma APC.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, Kashim Shettima, Sarkin Musulmi, gwamna Bababagna Zulum sun halarci taron tattali domin jawo masu zuba jari a Bauchi.
Labarai
Samu kari