Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Sheikh Dr Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya bukaci gwamnatin Kano ta fita daga hayaniyar addini da ake game da batun Sheikh Lawal Triumph da aka shigar mata.
Wasu yan bindiga sun kai hari a wani masallaci da ke Gidan Lado a karamar hukumar Malumfashi ta Jihar Katsina inda suka hallaka mutane biyu yayin harin.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta ADC ta dura a kan gwamnatin Bola Tinubu bayan rahoton Bankin Duniya da ya ce an samu karuwar talauci.
'Yan Najeriya da suka hada da 'yan siyasa sun bayyana abubuwan da suke fata sabon shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan ya yi musamman a lokacin zaben 2027
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Wakilai ta bayyana damuwa a kan halin da matatun mai mallakin gwamnatin Najeriya ke ci gaba da lakume kudi, amma ba aiki.
Tsohon dan majalisar da ya wakilci Shanono/Bagwai a Kano, Hon. Farouk Lawan ya gode wa shugaban ƙasa Bola Tinubu bisa afuwar da ya yi masa da wasu mutane.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun samu nasara kan 'yan bindiga a jihar Sokoto. Sojojin sun kashe tsageru masu yawa yayin artabun da aka yi.
Mai Martaba Sarkin Nafada a jihar Gombe, Alhaji Dadum Hamza, ya ƙaddamar da sabuwar doka domin rage tsadar aure da taimaka wa matasa su samu aure cikin sauƙi.
An shiga jimami a jihar Kano bayan tabbatar da rasuwar fitaccen malamin addini, Malam Kabiru Ibrahim Madabo, wanda ya rasua yau Alhamis 9 ga watan Oktobar 2025.
Labarai
Samu kari