Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Kungiyoyin Ma'aikatan Jami'o'i da Kwalejojin Ilimi na Tarayya aun fara zanga zangar lumana kan rashin cika alakwarin gwamnatin Najeriya tun 2009.
Premium Times ta ce za ta gurfanar da kakakin tsohon minista Robert Ngwu a kotu kan zargin karɓar cin hancin N100m, yayin da Nnaji ya yi murabus daga mukaminsa.
Al'umma a jihar Lagos sun shiga jimami bayan sanar da rasuwar tsohon jakadan Najeriya a Birtaniya, Dr Christopher Kolade wanda ya rasu yana da shekaru 92 da haihuwa.
Jami'an tsaro na hukumar shige da fice ta kasa (NIS), sun samu nasarar cafke wani matashi kan zargin sato motar asibiti daga Jamhuriyar Nijar makwabtaka.
Majalisar Koli ta Kasa ta amince da nadin Farfesa Amupitan daga jihar Kogi a Arewa ta Tsakiya a matsayin wanda zai gaji Mahmood Yakubu a hukumar zabe INEC.
An shafe kusan watanni uku kenan da nada sabon shugaban APC, Nentawe Yilwatda amma har yanzu bai yi murabus daga mukamin minista ba a ma'aikatar jin kai da walwala.
Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu na dab da bayyana sunan Farfesa Joash Ojo Amupitan a matsayin sabon Shugaban Hukumar Zabe mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC.
An fitar da jerin jami'o'i mafi nagarta a Najeriya a 2026. Jami'ar Bayero da ke Kano ta zo ta uku yayin da jami'ar ABU ta zamo ta shida. Jami'ar Ibadan ce ta daya.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargin akwai hannunsu kan kisan da aka yi wata 'yar jarida a birnin tarayya Abuja.
Labarai
Samu kari