Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore ya ce tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya amince zai sa baki kan batun jagoran IPOB da ke daure, Nnamdi Kanu.
Sanata Ali Ndume ya ce tantance ministoci ba aikin majalisar dattawa ba ne, bayan rikicin takardun bogi na tsohon minista Uche Nnaji ya jawo cece-kuce.
Yayin da ake shirin sake auren gata a Kano, wasu mazan aure a jihar sun roƙi Gwamna Abba Kabir Yusuf ya haɗa su cikin shirin bikin aure na gwamnati domin ƙara mata.
Mayakan kungiyar ta'addanci ta ISPWA sun kai hari wani sasanin rundunar sojin Najeriya a Borno da sanyin safiyar ranar Juma'a,ana fargabar rasa rayuka.
Taron majalisar koli da Tinubu ya jagoranta ya jawo hankali yayin da tsofaffin shugabanni uku ba su halarta ba, yayin da aka amince da nadin sabon shugaban INEC.
A labarin nan, za a ji cewa sabon tarin da Shugaban Kasar Amurka, Donald Trump ya jefa mata masu dauke da cutar kanjamau a cikin mawuyacin hali a Najeriya.
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya tabbatar da rasuwar Yakubu Tsala, wanda ya kira abokinsa na kuruciya kuma abokin siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta shirya bayar da lambobin yabo da na girmama wa da wasu fitattun mutane da su ka taimaki kasa.
Mai Martaba, Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya kuma kare Shugaba Bola Tinubu bisa jajircewarsa wajen cire tallafin mai domin dakile durkushewar tattalin arziki.
Labarai
Samu kari