Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya gwangwaje wata Hajiya da kyautar kudade. Gwamna Mutfwang ya ba ta kyautar ne kan mayar da kudaden da ta tsinta a Saudiyya.
Kungiyar malaman jami'o'i, ASUU ta sanar da shiga yajin aiki na makonni biyu a duk jami’o’in gwamnati daga Litinin, 13 ga Oktobar 2025 yayin taro a Abuja.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Nasarawa. 'Yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Shugaba Bola Tinubu zai halarci taron Aqaba Process a Rome, Italiya, don tattauna matsalar tsaro a yammacin Afirka da dabarun haɗin kai wajen yakar ta’addanci
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi magana kan zargin yi wa Kiristoci kisan kare dangi a Najeriya. Daniel Bwala ya nuna yatsa ga kasashen Yamma.
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan bindiga sun kai mummunan hari a garin Makuku, karamar hukumar Sakaba, Jihar Kebbi, inda suka kashe mutane da dama.
Tsohon mai magana da yaqin Bola Tinubu, Dr. Josef Onoh, ya bukaci shugaban ya janye afuwar da ya bai wa Maryam Sanda da masu laifin miyagun kwayoyi.
Duk da janye yajin aikin PENGASSAN, karancin man fetur ya ƙara tsananta a Sokoto, inda farashin lita ya kai ₦970, lamarin da ya janyo tsadar sufuri da wahala.
Jam'iyyar APC ta sanya albarka bayan Gwamna Hope Uzodinma ya horar da matasa 50,000 a Imo ta hanyar shirin 'SkillUp' Imo domin ba su ƙwarewar zamani.
Labarai
Samu kari