Hukumar DSS ta gurfanar da tsohon gwamna, Nasir El-Rufai a kotu yau 23 ga Afrilu, 2026, kan zargin yin kutse tare da sauraron kiran wayar NSA Nuhu Ribadu.
Hukumar DSS ta gurfanar da tsohon gwamna, Nasir El-Rufai a kotu yau 23 ga Afrilu, 2026, kan zargin yin kutse tare da sauraron kiran wayar NSA Nuhu Ribadu.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi kira ga hukumomi su sake nazari kan bukatar sulhu da 'yan bindigan Najeriya bayan an yi sulhu tsakanin Hamas da Isra'ila.
Majalisar dokokin Najeriya na shirin dawo da zaben shekarar 2027 zuwa 2026. Ana son dawo da zaben ne 2026 domin bayar da damar gama sauraron korafin zabe a kotuna.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta nuna rashin jin dadinta kan yajin aikin kungiyar ASUU. Ta bukaci shugabannin jami'o'i su rike albashin mambobin kungiyar.
Sheikh Lawan Abubakar Shua'ibu Triumph ya yi bayanai bayan zama da kwamitin shura na jihar Kano da ya yi. Ya ce ya amsa tambayoyi kan zargin batanci.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan uwan Bilyaminu Bello, magidancin nan da matar shi ta kashe sun yi takaicin Shugaban Kasa Bola Tinubu ya yafe wa Maryam Sanda.
A labarin nan, za a ji martanin da Kwamishinan 'yan sandan Kano, CP Ibrahim Bakori ya yi bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf da zarge shi da ci masa fuska.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya tabo batun matsalar rashin tsaro. Ya bayyana cewa dole sai gwamnati ta magance yunwa kafin a shawo kan matsalar.
Kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya yi kari kan farashin litar man fetur. Kamfanin ya yi karin ne a gidajen man da ke a biranen Abuja da Legas.
Gwamna Peter Mbah da dukkan majalisar zartarwarsa za su sauya sheka zuwa APC. An ce wannan zai zama sabon sauyin siyasa a Enugu da yankin Kudu maso Gabas.
Labarai
Samu kari