Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi arangama da 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP, a wani harin kwanton bauna. An kashe 'yan ta'adda masu yawa yayin arangamar.
Rundunar sojin Najeriya ta ceto wasu mutane 21 da 'yan bindiga suka sace a jihohin Kwara da Kogi. Dakarun sojin sun bayyana cewa wasu daga cikinsu sun kasa tafiya.
Matatar Dangote da ke Legas ta koka da cewa ta fuskanci matsaloli da dama ciki har da yunkurin cinna wuta. Jami'in matatar, Devakumar Edwin ne ya bayyana haka.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya yi ikirarin cewa an yi masa magudin zabe a shekarar 2019. Sai dai, an gano cewa ikirarin nasa karya ce.
Majalisar wakilai ta yi karin haske kan maganar dawo da zaben 2027 zuwa 2026. Hon. Adebayo Balogun ya ce za a dwo da zaben baya ne domin kammala shari'ar zabe.
Gwamnatin jihar Kebbi ta yi tsokaci kan rahotannin da ke cewa ta nemo sojojin haya daga kasashen waje domin taimaka mata yaki da 'yan bindiga da sauran miyagu.
Ofishin jakadancin Amurka a Najeriya ya gargadi mutanen Amurka da ke Najeriya kan zanga zangar da ake shirin yi a ranar 20 ga Oktoban 2025 kan sakin Nnamdi Kanu
Malamin addini, Sheikh Muhammad Nuru Khalid ya yi ikirarin cewa Lawrence of Arabia ne ya jagoranci kafa Wahabiyanci. Mun yi bincike kan gaskiyar lamarin.
Karamin ministan noma, Sanata Aliyu Sabi Abdullahi ya bayyyana dalilan saukar farashin abinci a Najeriya. Sabi ya ce masu boye abinci sun firgita suka fito da shi.
Labarai
Samu kari