Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Jagoran kungiyar 'yan aware ta IPOB, Nnamdi Kanu, ya kasa fara kare kansa a gaban kotu kan zargin aikata ta'addanci. Ya ce babu wata tuhuma a kansa.
Peter Obi ya yi Allah wadai da cewa an kashe kudin da FIFA ta bayar wajen gina filin wasan jihar Kebbi a kan Naira biliyan 1.75. Ya ce rashawa ta yi yawa a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar fafutukar kare hakkin dan adam ta Amnesty International ta yi tir da hukumar Hisbah ta jihar Kano bayan ta kama wasu matasa.
Sanata Ned Nwoko ya ce yana tausayin maza masu mata daya. Ya ce auren mace biyu, uku ko hudu ya fi kawo kwanciyar hankali ga da namiji a duniyar yau.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammed ya bayyana cewa sun gaji sarautar Duguri iyaye da kakani yayin martani kan masu suka kan nada dan uwansa Sarki.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Dahiru Bauchi ya mika godiyarsa ga Shugaban Kasar Aljeriya, Abdelmadjid Tebboune saboda karrama alfarmar da ya roka.
Alhaji Aliko Dangote zai fadada matatarsa zuwa karfin tace mai ganga miliyan 1.4 a rana. Ya bayyana cewa zai dauki ma'aikata 'yan Najeriya wajen aikin.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci taron Oxford Global Think Tank da za a yi a Abuja. Zai yi hadaka da wanda ya kafa bankin tanbic IBTC, Atedo Peterside.
Masu lalata kadarorin gwamnati sun rusa hasumiyar wutar TCN a kan layin Gombe–Damaturu, wanda ya jefa Borno da Yobe cikin duhu yayin da kamfanin ke gaggawar gyara.
Labarai
Samu kari