Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan miyagun 'yan bindiga a jihar Kebbi. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga masu yawa bayan an gwabza fada.
Sababbin sharuddan murabus na sojoji sun bayyana cewa tsofaffin manyan hafsoshin tsaron ƙasa za su samu manyan motoci da kudin jinya na N30m a shekara.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano, ta sanar da soke batun auren shahararrun 'yan TikTok, Ashiru Idris wanda aka fi sani da Mai Wushirya da Basira 'Yar Guda.
Gwamna Abdullahi Sule na Nasarawa ya ce Muhammadu Buhari ya kewaye kansa da masu kwaɗayi da suka rinka yaba masa amma suka watsar da shi bayan ya bar mulki.
Kwamitin majalisar tarayya kan gyaran kundin tsarin mulki a Najeriya ya amince da kafa sabuwar jiha a yankin Kudu maso Gabas, domin cika zuwa jihohi shida.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da rasuwar DPO ta caji ofis din Festac da ke Legas, CSP Matilda Ngbaronye bayan an mata tiyata a wani asibiti ranar Juma'a.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya umarci dukkan sarakunan gargajiya da su ci gaba da gudanar da bikin hawan dawaki domin kare al’adu da martabarta.
Kungiyar dattawan Arewa ta jam’iyyar PDP ta zargi Ministan Tsaron Ƙasa, Bello Matawalle, da lalata jam’iyyar ta hanyar janyo mambobi su koma APC.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda ya amince da sakin miliyoyin Naira domin biyan tallafin karatu ga dalibai yan asalin jihar a zangon karatu na 2024/2025.
Labarai
Samu kari